Jump to content

Uthman ibn Maz'un

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Uthman ibn Maz'un
Rayuwa
Haihuwa Makkah
Mutuwa Madinah, 624 (Gregorian)
Makwanci Al-Baqi'
Ƴan uwa
Abokiyar zama Khawlah bint Hakim (en) Fassara
Yara
Sana'a
Aikin soja
Ya faɗaci Badar
Imani
Addini Musulunci

Tarihin rayuwa

[gyara sashe | gyara masomin]

Ya auri Khawla bint Hakim, wanda kamar shi yana daya daga cikin Wadanda suka amshi addinin musulinci a farkon zuwan musulinci [1] A cewar Ibn Ishaq, ya jagoranci ƙungiyar Musulmai zuwa Abyssinia a cikin ƙaura ta farko wacce wasu daga cikin Musulmai na farko suka yi don tserewa tsanantawa a Makka.[2] Ya kuma kasance dan uwan Umayya ibn Khalaf .

  1. "Hazrat Sawdah".
  2. "The Two Migrations of Muslims to Abyssinia". Al-Islam.org.