Uthman ibn Maz'un
Appearance
| Rayuwa | |
|---|---|
| Haihuwa | Makkah, |
| Mutuwa | Madinah, 624 (Gregorian) |
| Makwanci | Al-Baqi' |
| Ƴan uwa | |
| Abokiyar zama |
Khawlah bint Hakim (en) |
| Yara |
view
|
| Ahali | Zaynab bintu Maz'un |
| Sana'a | |
| Aikin soja | |
| Ya faɗaci | Badar |
| Imani | |
| Addini | Musulunci |
|
| |
Tarihin rayuwa
[gyara sashe | gyara masomin]Ya auri Khawla bint Hakim, wanda kamar shi yana daya daga cikin Wadanda suka amshi addinin musulinci a farkon zuwan musulinci [1] A cewar Ibn Ishaq, ya jagoranci ƙungiyar Musulmai zuwa Abyssinia a cikin ƙaura ta farko wacce wasu daga cikin Musulmai na farko suka yi don tserewa tsanantawa a Makka.[2] Ya kuma kasance dan uwan Umayya ibn Khalaf .
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ "Hazrat Sawdah".
- ↑ "The Two Migrations of Muslims to Abyssinia". Al-Islam.org.