Yakubu Adamu

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Yakubu Adamu
Rayuwa
Haihuwa Kaduna, 4 Oktoba 1981 (42 shekaru)
ƙasa Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
  SG Wattenscheid 09 (en) Fassara2000-2001222
  FC St. Pauli (en) Fassara2001-2003290
FC Schalke 04 II (en) Fassara2003-2004171
Germania Gladbeck (en) Fassara2004-2005
  Ƙungiyar ƙwallon ƙafar Najeriya2004-200410
  Chemnitzer FC (en) Fassara2005-2008595
  FSV Zwickau (en) Fassara2009-2009595
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga baya

Yakubu Adamu (an haife shi a ranar 4 ga watan Oktoban shekara ta alif dari tara da tamanin da daya 1981) shi ne tsohon ɗan wasan kungiyar ƙwallon ƙafa ta Nijeriya wanda ya taka leda a matsayin mai tsaron baya .<ref n

Ayyuka[gyara sashe | gyara masomin]

Ya taka leda a kaka daya a Bundesliga tare da FC St. Pauli .

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]