Yetunde Arobieke

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Yetunde Arobieke
Rayuwa
Haihuwa 6 Mayu 1960 (63 shekaru)
ƙasa Najeriya
Karatu
Makaranta Jami'ar Ibadan
Harsuna Turanci
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa

Yetunde Arobieke (an haife ta ranar 6 ga watan Mayu, 1960), ta kasan ce ita ce kwamishiniyar ƙaramar hukuma da harkokin al'umma na jihar Legas na yanzu .

Ilimi[gyara sashe | gyara masomin]

Ta yi makarantar firamare ta Ikeja. daga baya, ta koma Makarantar Grammar Multi-Lateral, Okun_Owa, Jihar Ogun. Bayan kammala karatun ta na firamare, ta shiga kwalejin Adeola Odutola, Ijebu-Ode Ogun state secondary level, bayan kammala ta aka shigar da ita jami’ar Ibadan, inda ta kammala karatun ta na Bachelor of Scieince a shekarar 1983. Ta samu digirin ta na biyu a kan harkokin mulki daga Jami’ar Jihar Legas a shekarar da ta gabata ta 2008.

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]