Yunusa Abubakar

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Yunusa Abubakar
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya

11 ga Yuni, 2019 -
District: Yamaltu/Deba
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya

6 ga Yuni, 2015 -
Rayuwa
Haihuwa Deba (en) Fassara da Jihar Gombe, 8 ga Yuli, 1959 (64 shekaru)
ƙasa Najeriya
Karatu
Makaranta Jami'ar Maiduguri
Harsuna Turanci
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa
Wurin aiki People's Representative Council (en) Fassara
Imani
Addini Musulunci
Jam'iyar siyasa All Progressives Congress

Yunusa Abubakar, ɗan siyasa ne mai wakiltar mazabar Yamaltu-Deba a majalisar wakilan Najeriya.[1][2][3]

Rayuwar farko da ilimi[gyara sashe | gyara masomin]

Hon. Abubakar ɗan asalin karamar hukumar Yalmatu/Deba ne a jihar Gombe .[4]

Ya yi karatu a Makarantar Sakandare ta Gwamnati da ke Kaltungo,Jihar Gombe, kuma ya samu shaidar kammala karatun sa a shekarar 1977. Ya ci gaba da zuwa Kwalejin ilimi wato Polytechnic, inda ya sami HND a fannin injiniyan,lantarki a shekarar 1990.[5]

Siyasa[gyara sashe | gyara masomin]

A shekarar 2002 aka zaɓe shi a matsayin Ɗann Majalisar Dokokin jihar Gombe mai wakiltar Yamaltu-Deba daga 2000 zuwa 2003. An zabe shi a shekarar 2015 don zama wakilin Majalisar Tarayya mai wakiltar mazabar Yamaltu-Deba a jam’iyyar APC .

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. Emmanuel, Seun (2018-03-28). "APC Tenure Elongation: Buhari only speaks for party minority - Yunusa Abubakar". City People Magazine (in Turanci). Retrieved 2022-10-06.
  2. "ShineYourEye". www.shineyoureye.org. Retrieved 2022-10-06.
  3. Babah, Chinedu (2017-10-23). "ABUBAKAR, Hon Yunusa Ahmad". Biographical Legacy and Research Foundation (in Turanci). Retrieved 2022-10-06.
  4. "Hon. Abubakar Yunusa biography, net worth, age, family, contact & picture". www.manpower.com.ng. Retrieved 2022-10-06.
  5. "National Assembly | Federal Republic of Nigeria". nass.gov.ng. Retrieved 2022-10-06.