Adejoke Orelope-Adefulire
Appearance
![]() | |||||||
---|---|---|---|---|---|---|---|
29 Mayu 2011 - 29 Mayu 2015 ← Sarah Adebisi Sosan - Oluranti Adebule →
| |||||||
Rayuwa | |||||||
Haihuwa | jahar Legas, 29 Satumba 1959 (65 shekaru) | ||||||
ƙasa | Najeriya | ||||||
Harshen uwa | Yarbanci | ||||||
Karatu | |||||||
Makaranta |
Jami'ar jahar Lagos Jami'ar, Jihar Lagos | ||||||
Harsuna |
Turanci Yarbanci Pidgin na Najeriya | ||||||
Sana'a | |||||||
Sana'a |
ɗan siyasa da social worker (en) ![]() | ||||||
Imani | |||||||
Jam'iyar siyasa | All Progressives Congress |
Victoria Adejoke Orelope-Adefulire Yar siyasan Najeriya ce. Ita ce tsohuwar mataimakiyar gwamnan jihar Legas daga shekara ta dubu biyu da sha daya 2011 zuwa shekara y ta dubu biyu da sha biyar 2015. Kafin wannan ta kasance Kwamishinar harkokin mata da rage talauci a shekara ta dubu biyu da ukku zuwa sha daya 2003–11.[1]
Femi Adesina, mai baiwa shugaban kasa shawara na musamman kan harkokin yada labarai da yada labarai ya bayyana nadin da shugaban kasa Muhammadu Buhari yayi na tsohuwar mataimakiyar gwamnan Legas, Adejoke Orelope-Adefulire, a matsayin babbar mataimakiya ta musamman kan ci gaban ci gaba.