Alfred Duncan

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Alfred Duncan
Rayuwa
Haihuwa Accra, 10 ga Maris, 1993 (31 shekaru)
ƙasa Ghana
Italiya
Karatu
Harsuna Turanci
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
  Inter Milan (en) Fassara2012-201430
U.S. Livorno 1915 (en) Fassara2012-2014511
  Hukumar kwallon kafa ta kasa a Ghana2012-
  Ghana national under-20 football team (en) Fassara2013-201342
  U.C. Sampdoria (en) Fassara2014-2015261
U.S. Sassuolo Calcio (en) Fassara2015-
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga tsakiya
Lamban wasa 6
Nauyi 78 kg
Tsayi 178 cm
Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.

Alfred Duncan[1][2] an haife shi 10 ga watan Maris a shekarar 1993 ƙwararren ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne ɗan ƙasar Ghana wanda ke buga wa kungiyar kwallon kafar Fiorentina[3] a matsayin ɗan wasan tsakiya.[4][5]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]