Audu Maikori
Appearance
| Rayuwa | |
|---|---|
| Haihuwa | Jahar Kaduna, 13 ga Augusta, 1975 (50 shekaru) |
| ƙasa | Najeriya |
| Karatu | |
| Makaranta |
Jami'ar, Jos King's College, Lagos |
| Harsuna |
Turanci Pidgin na Najeriya |
| Sana'a | |
| Sana'a | lauya da ɗan kasuwa |
Audu Maikori ɗan kasuwan nishaɗi ne kuma lauya ɗan Najeriya. Sannan kuma Shi ne wanda ya kafa shugaban kamfanin Chocolate City Group, daya daga cikin fitattun kamfanonin kade-kade da nishadantarwa a Najeriya. Maikori ya kafa ƙungiyar Chocolate City a shekara ta 2005, tare da mai da hankali kan ganowa da haɓaka ƙwararrun masu fasaha tare da samar musu da dandamali don nuna kiɗan su. Kamfanin ya sanya hannu tare da kaddamar da sana’o’in wasu fitattun mawakan Najeriya da suka haɗa da MI Abaga, Ice Prince, da Femi Kuti. Gudunmawar da Maikori ya bayar a masana’antar waƙa ta Najeriya ta sa aka karrama shi da kyautuka daban-daban saboda tasirin da ya yi a fagen nishaɗi.