Bernadette Sanou Dao

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Bernadette Sanou Dao
Rayuwa
Haihuwa Bamako, 25 ga Faburairu, 1952 (72 shekaru)
ƙasa Burkina Faso
Mali
Karatu
Makaranta Université Cheikh Anta Diop (en) Fassara
Ohio University (en) Fassara
Harsuna Faransanci
Sana'a
Sana'a marubuci, ɗan siyasa da Malami
Sunan mahaifi Mâh Dao

Bernadette Sanou Dao (an haife ta a ranar 25 ga watan Fabrairu 1952 a Bamako, Faransa Sudan) marubuciya kuma 'yar siyasa ce. [1] Lokacin da take shekara 11, danginta sun dawo Upper Volta daga Mali. Ta halarci kwalejin Kolog-Naba a Ouagadougou daga baya Jami'ar Ohio a Amurka da Sorbonne a Paris, Faransa. [1] Daga shekarun 1986 zuwa 1987 ta kasance ministar al'adu ta Burkina Faso. Tana zaune a Ouagadougou. [1] Tana rubuta wakoki, gajerun labarai da labaran yara.[2]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. 1.0 1.1 1.2 "Bernadette SANOU DAO". Reading Women Writers and African Literatures. University of Western Australia. 15 July 2003. Retrieved 28 January 2010.
  2. Houzelot, Françoise (3 May 2002). "Bernadette Sanou Dao (Burkina Faso)" (in French). Africultures. Retrieved 28 January 2010.CS1 maint: unrecognized language (link)[permanent dead link]