Boubacar Talatou

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Boubacar Talatou
Rayuwa
Haihuwa Niamey, 3 Disamba 1987 (36 shekaru)
ƙasa Nijar
Karatu
Harsuna Faransanci
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
AS GNN (en) Fassara2007-2010
  Niger national football team (en) Fassara2010-250
AS Mangasport (en) Fassara2010-2011
Orlando Pirates FC2011-201210
Thanda Royal Zulu FC2012-2013
AS GNN (en) Fassara2013-2014
ASN Nigelec (en) Fassara2014-2016
C.R. Caála (en) Fassara2016-2016201
AS FAN Niamey (en) Fassara2016-2017
Remo Stars F.C. (en) Fassara2017-2017
AS FAN Niamey (en) Fassara2017-2018
Djoliba AC2019-2020
AS Douanes (Nijar)2020-2022
Katsina United F.C.2022-8
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga tsakiya
Nauyi 70 kg
Tsayi 175 cm

Boubacar Talatou (an haife shi a ranar 3 ga watan Disamban 1987 a Yamai ) ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne na ƙasar Nijar. Yana buga wasan tsakiya ne a ƙungiyar Djoliba AC dake kasar Mali.[1]

Sana'a kwallo[gyara sashe | gyara masomin]

A baya Diego ya taka leda a AS FNIS, Gabon AS Mangasport da kuma Orlando Pirates na Afirka ta Kudu.

Ayyukan ƙasa da ƙasa[gyara sashe | gyara masomin]

Boubacar Talatou

Ya kasance memba ne a ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Niger, bayan da aka kira shi zuwa gasar cin kofin Afrika na 2012 da kuma gasar cin kofin Afrika na 2013.

Hanyoyin haɗi na waje[gyara sashe | gyara masomin]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

Template:Niger Squad 2012 Africa Cup of Nations