Federal College of Horticultural Technology, Dadin Kowa

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Federal College of Horticultural Technology, Dadin Kowa

Bayanai
Iri higher education institution (en) Fassara
Ƙasa Najeriya
Tarihi
Ƙirƙira 2002

Federal College of Horticultural Technology Wata kwaleji ce na gwamnatin tarayya dake garin Dadin Kowa, karamar hukumar Yamaltu Deba, a jihar Gombe, Najeriya .

Kwalejin, cibiya ce da take bincike a karkashin Hukumar Binciken Aikin Noma ta Najeriya da ke da alhakin horar da inganta ma’aikata a fannin fasahar noma da shimfidan kasa.

Fage[gyara sashe | gyara masomin]

A ranar 19 ga Afrilun 2002, gwamnatin Shugaba Cif Olusegun Obasanjo ta amince da kafa ta ta zama irinta ta farko a yankin kudu da hamadar Sahara .