Federal College of Horticultural Technology, Dadin Kowa
Federal College of Horticultural Technology, Dadin Kowa | |
---|---|
| |
Bayanai | |
Iri | higher education institution (en) |
Ƙasa | Najeriya |
Tarihi | |
Ƙirƙira | 2002 |
Federal College of Horticultural Technology Wata kwaleji ce na gwamnatin tarayya dake garin Dadin Kowa, karamar hukumar Yamaltu Deba, a jihar Gombe, Najeriya .
Kwalejin, cibiya ce da take bincike a karkashin Hukumar Binciken Aikin Noma ta Najeriya da ke da alhakin horar da inganta ma’aikata a fannin fasahar noma da shimfidan kasa.
Fage[gyara sashe | gyara masomin]
A ranar 19 ga Afrilun 2002, gwamnatin Shugaba Cif Olusegun Obasanjo ta amince da kafa ta ta zama irinta ta farko a yankin kudu da hamadar Sahara .