Femi Gbajabiamila

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Femi Gbajabiamila
Kakakin Majalisar Wakilan Najeriya

12 ga Yuni, 2019 - 11 ga Yuni, 2023
Yakubu Dogara
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya

11 ga Yuni, 2019 -
District: Surulere I
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya

9 ga Yuni, 2015 - 9 ga Yuni, 2019
District: Surulere I
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya

6 ga Yuni, 2011 - 6 ga Yuni, 2015
District: Surulere I
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya

5 ga Yuni, 2007 - 6 ga Yuni, 2011
District: Surulere I
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya

3 ga Yuni, 2003 - 5 ga Yuni, 2007
District: Surulere I
Rayuwa
Haihuwa Lagos, ga Yuni, 1962 (61 shekaru)
ƙasa Najeriya
Harshen uwa Yarbanci
Karatu
Makaranta University of Illinois Chicago School of Law (en) Fassara
Igbobi College (en) Fassara
Jami'ar Lagos
John Marshall Law School (en) Fassara
Harsuna Turanci
Yarbanci
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa da Lauya
Imani
Jam'iyar siyasa Action Congress of Nigeria (en) Fassara
All Progressives Congress
Alliance for Democracy (en) Fassara
Femi Gbajabiamila ya na ganawa da Abokin aikin sa

Femi Gbajabiamila (an haife shi a ranar 25 ga watan Yuni, shekara ta alif ɗari tara da sittin da biyu, 1962), akan rubuta sunan mahaifinsa da Gbaja-Biamila ko Gbajabiamila) Ɗan Najeriya ne, Lauya, wanda kuma shine Kakakin majalisar wakilan Najeriya a yanzu, kuma mamba ne daga jihar Lagos ɗan jam'iyar All Progressives Congress (APC)

Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]