Goni Bukar

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Goni Bukar
Rayuwa
ƙasa Najeriya
Mutuwa Dambam, 2022
Karatu
Harsuna Turanci
Kanuri
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa

Hon. Goni Bukar Lawan dan siyasar Najeriya ne kuma tsohon dan majalisar wakilai mai wakiltar Bursari/Geidam/Yunusari House of Assembly. Ya kasance kwamishinan matasa, wasanni, zamantakewa, da cigaban al'umma a majalisar ministocin gwamna Mai Mala Buni daga 2019 har zuwa rasuwarsa a 2022.[1] Ya kasance ɗan jam’iyyar All Progressive Congress (APC).

Ya yi hatsari ne a kan hanyarsa ta zuwa Kano daga Damaturu, inda ya rasu a babban asibitin Damban da ke jihar Bauchi a Najeriya.[2][3][4][5]

Duba kuma[gyara sashe | gyara masomin]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]