Harin 5 ga watan Yuli, 2015 a Najeriya

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Harin 5 ga watan Yuli, 2015
attempted murder (en) Fassara
Bayanai
Kwanan wata 2015
Wuri
Map
 9°56′N 8°53′E / 9.93°N 8.88°E / 9.93; 8.88

A ranar 5 ga watan Yulin 2015, an kai wasu hare-hare a Najeriya - a Potiskum, Jos da Borno.

An kai hari a;[gyara sashe | gyara masomin]

Potiskum[gyara sashe | gyara masomin]

Da misalin karfe 10 na safe ranar 5 ga watan Yulin 2015, a Potiskum, jihar Yobe, an kai harin kuna baƙin wake a wata cocin Evangelical, Cocin Redeemed Christian Church of God.[1][2][3] Harin ya kashe mutane shida ciki har da maharin.[1][2][3]

Jos[gyara sashe | gyara masomin]

Da yammacin wannan rana ne a birnin Jos na jihar Filato wani bam da aka dasa a wani gidan abinci ya fashe inda mutane 23 suka mutu.[4][3] A maraicen wannan rana a birni, an kai harin ƙuna baƙin wake a wani masallaci, wanda ya kashe mutane 21. [4] [3]

Borno[gyara sashe | gyara masomin]

A dai ranar kuma amman a jihar Borno wasu gungun ‘yan tada ƙayar baya sun kashe wasu ƙauyawa 9, tare da ƙona majami’u 32 da gidaje kusan 300. [3]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. 1.0 1.1 "Boko Haram attack caps week of bloodshed in Nigeria". BBC News (in Turanci). 2015-07-05. Retrieved 2022-04-12.
  2. 2.0 2.1 Welle (www.dw.com), Deutsche. "Suicide bomber kills five in Nigeria church attack | DW | 05.07.2015". DW.COM (in Turanci). Retrieved 2022-04-12.
  3. 3.0 3.1 3.2 3.3 3.4 Jos, Associated Press in (2015-07-06). "Nigeria bombs kill at least 44 in crowded mosque and restaurant". the Guardian (in Turanci). Retrieved 2022-04-12.
  4. 4.0 4.1 "Nigeria's Boko Haram crisis: Jos blasts kill scores". BBC News (in Turanci). 2015-07-06. Retrieved 2022-04-12.