Hukumar kula da sufurin jiragen sama ta Najeriya
![]() | |
---|---|
Bayanai | |
Iri |
aviation authority (en) ![]() |
Ƙasa | Najeriya |
Hukumar Kula da Sufurin Jiragen Sama ta Najeriya ( NCAA ) ita ce hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Najeriya. [1][2] As of 2014[update]
Ofisoshi[gyara sashe | gyara masomin]
Babban ofishinta (Hedikwatar ta baki ɗaya) tana a filin filin jirgin saman Nnamdi Azikiwe a babban birnin tarayyar Najeriya, Abuja. Tana da ofisoshin yanki a filin jirgin saman Murtala Muhammed na kasa da ke Ikeja a jihar Legas, sannan kuma tana aiki a matsayin Hedikwatar hukumar, Filin jirgin saman Fatakwal na Fatakwal da kuma cikin Kano .
Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]
Hanyoyin haɗin waje[gyara sashe | gyara masomin]
- [1] Archived 2022-03-19 at the Wayback Machine
- Hukumar Kula da Sufurin Jiragen Sama ta Najeriya Archived 2010-03-14 at the Wayback Machine