Ibrahim

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Ibrahim
manzo


patriarch (en) Fassara

Rayuwa
Haihuwa 1813 "BCE"
ƙasa no value
Mazauni Canaan (en) Fassara
Mesopotamia
Ƙabila Hebrews (en) Fassara
Mutuwa 1638 "BCE"
Makwanci Cavern of the Patriarchs (en) Fassara
Yanayin mutuwa Sababi na ainihi
Ƴan uwa
Mahaifi Terah
Mahaifiya Amasla
Abokiyar zama Sarah (en) Fassara
Hagar (en) Fassara
Keturah (en) Fassara
Yara
Ahali Nahor (en) Fassara, Haran (en) Fassara da Sarah (en) Fassara
Ƴan uwa
Karatu
Harsuna Canaanite (en) Fassara
Sana'a
Sana'a Makiyayi, father of faith (en) Fassara da manzo
Wurin aiki Falasdinu
Feast
October 9 (en) Fassara
Imani
Addini no value

Annabi Ibraham A.S, turanci Abraham Harshen Hebrew| אַבְרָהָם dAvraham|ʾAḇrāhām; Larabci|إبراهيم, Ibrahim; Shine Baban addinai uku da suka sha hara a Duniya wakanda ake kira da Addinan Ibrahimiya. A yahudanci shine ya samar da Alkawari wata muhimmiyar dangantaka ne tsakanin yahudawa da Allah madaukakin Sarki, kamar yadda addinin su ya nuna; A kiristanci, shine abin koyin duk wanda sukayi Imani, Jewish ko Gentile; A musulunci kuma shine Baban Annabawa, kasantuwar dukkanin Annabawa da Manzannin da suka zo bayan sa daga tsatson sa suke, wato daga cikin kakan sa ne, har zuwa kan Annabi Muhammad (S.a.w).

Labarin dake cikin Genesis ya ta'allaƙa ne akan themes of posterity and land. Allah ya umurci Ibrahim yabar gidan mahaifin sa Terah kuma ya zauna a kasar, wanda asali anba Canaan amma yanzu Allah yayi wa Ibrahim alkawari da ya'yansa. Masu bukata da dama ansaka su agaba, cikin wadanda zasu gaji garin bayan Ibrahim; da, Alkawuran da akayi wa Ismael akan kafa wata babbar kasa, Isaac, dan Ibrahim ta wurin yar'uwarsa Sarah, ya gaji Alkawuran da Allah ya yawa Ibrahim. Ibrahim ya mallaki akabari, (the Cave of the Patriarchs) a Hebron wanda na Saratu ne, thus establishing his right to the land; and, in the second generation, magajin shi Is'haq ya auri wata mata daga yan'uwansa, hakane yasa ya cire Canaanites daga samun kowane irin gado. Daga baya Ibrahim ya auri Keturah da sauran ya'yansa shida; amma lokacin da ya mutu, sai aka birne shi a gefen Saratu. Is'haq ne ya karbe "duka kayayyakin Ibrahim",su kuma sauran ya'yan suka sami "kyautuka" kawai, (Genesis 25:5–8).[1]

Tarihin Ibrahim baza'a iya dan ganta shi da wani tajaitaccen lokaci ba, amma kuma kowa ya yarda da lokacin patriarchal age, tareda exodus da kuma lokutan alƙalai, is a late literary construct that does not relate to any period in actual history.[2] A common hypothesis among scholars is that it was composed in the early Persian period (late 6th century BCE) sakamakon tashin hankali tsakanin Jewish landowners wanda yazauna a Judah lokacin Babylonian captivity da bin hakkin kasar su ta hannun "mahaifinsu Ibrahim", da wadanda suka dawo kuma suka tura neman su akan al'adun Musa da the Exodus.[3]j

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. sfn|Ska|2009|pp=26–31
  2. sfn|McNutt|1999|pp=41–42
  3. sfn|Ska|2006|pp=227–28, 260