Ja'afar Mahmud Adam
![]() | |
---|---|
![]() | |
Rayuwa | |
Haihuwa | Daura, 12 ga Faburairu, 1960 |
ƙasa | Najeriya |
Harshen uwa | Hausa |
Mutuwa | Kano, 13 ga Afirilu, 2007 |
Yanayin mutuwa | kisan kai |
Karatu | |
Makaranta | Jami'ar Musulunci ta Madinah |
Harsuna |
Turanci Hausa Larabci Pidgin na Najeriya |
Sana'a | |
Sana'a | Mai da'awa |
Imani | |
Addini | Mabiya Sunnah |
Sheikh Ja'afar Mahm | |
---|---|
![]() Ja'afar Mahmud Adam | |
Title | Sheikh Ja'afar Mahmud Adam |
Personal | |
Haihuwa |
Ja'afar Mahmud Adam Fabrairu 12,1960 |
Mutuwa |
Afirilu 13, 2007 |
Sababin mutuwa | Kisan gilla |
Makwanci | Kano |
Addini | Islam |
Dan kasan | Najeriya |
Kabila | Hausa |
Era | Zamanin nan |
Yanki | Arewacin Najeriya |
Reshan addini | Sunna and Salafiyya[1] |
Mazhabi | Malikiyya |
Dabbaga | Malikiyya |
Aiki mafi so | Hadisi, Tafsiri and Tauhidi |
Babban tinani | Kawar da bidi'a |
Sana'a | Wa’azi |
Muslim leader | |
Tarbiyya a | Abubakar Mahmud Gumi. |
Influenced by
|
Ja'afar Mahmud AdamJa'afar Mahmud Adam (Taimako·bayani) Ya kasance kuma an haife shi a ranar 12 ga watan Fabrairu, shekara ta alif ɗari tara da sittin1960A.c) ya bar duniya a ranar 13 ga watan Afrilu, shekara ta 2007). An Haifeshi a garin Daura ne ta jahar Katsina amma ya girma a birnin Kano. Ya rasu ne sanadiyar harbin bindiga daga wasu da ba'a san ko su waye ba, sun harbe shi a lokacin da yake sallar Asubahi a masallaci a garin birnin Kano a Unguwar Ɗorayi, Malamin Addinin Musulunci ne, Ahlus-Sunnah ma'ana: mabiyin kungiyar Jama'atu Izalatul Bid'ah Wa Ikamatus Sunnah Izala ne a najeriya kungiyar Addinin Musulunci da take ƙoƙarin kawar da Bidi'a (wato ibadun da basu da tushe a Musulunci) da tabbatar da sunna ta ma'aiki manzon Allah SAW, wanda babban cibiyan kungiyar ta ke a garin Jos. Bayan haka ya kasance mallamin Tafsirin Al-Kur'ani mai girma. sannan za'a iya cewa shi ne jagoran salafawa-sunna a Najeriya.
Tarihin sa[gyara sashe | gyara masomin]
Karatunsa[gyara sashe | gyara masomin]
Ya hardace Al-ƙur'ani a shekara ta alif ɗari tara da saba'in da takwas 1978[2].
Koyarwa[gyara sashe | gyara masomin]
Sheik Ja'afar yana yin wa'azi a masallacin Indimi a birnin Maiduguri wanda yake samun halartar mataimakin gwamnan jahar Borno.
Rasuwarsa[gyara sashe | gyara masomin]
An kashe Sheikh Ja'afar Mahmud Adam ne a masallacinsa da ke unguwar Ɗorayi cikin birnin Kano wanda take Arewacin Najeriya a watan Afrilu na shekarar dubu biyu da bakwai 2007.
Duba nan[gyara sashe | gyara masomin]
- Kabiru Gombe
- Muhammad Auwal Albani Zaria
- Abubakar Gumi
- Sani Yahaya Jingir
- Sani Umar Rijiyar Lemo
- Ahmad Abubakar Gumi
Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]
- ↑ Gérard L. F. Chouin, Religion and bodycount in the Boko Haram crisis: evidence from the Nigeria Watch database, p. 214. 08033994793.ABA
- ↑ Ana jimamin cika shekara 13 da kisan Sheikh Jafar, BBC Hausa, ran 13 ga Afrilu a shekara ta 2020.