Nojim Maiyegun
Nojim Maiyegun | |
---|---|
Rayuwa | |
Haihuwa | Lagos, 21 ga Faburairu, 1944 (80 shekaru) |
ƙasa | Najeriya |
Karatu | |
Harsuna |
Turanci Pidgin na Najeriya |
Sana'a | |
Sana'a | boxer (en) |
Mahalarcin
|
Nojim Maiyegun (An haifeshi ranar 17 ga watan Fabrairu, 1941) a Legas. Ɗan wasan dambe ne mai ritaya dan Najeriya, wanda ya ci lambar tagulla a gasar damben maza masu matsakaicin nauyi (71). kg) a kakan wasannin bazara ta 1964 a Tokyo, Japan.
Shi ne dan Najeriya na farko da ya fara samun lambar yabo a gasar Olympics. Ya bayyana nakasarsa ta rashin gani a 2012.[1]
Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]
- ↑ "I'm Still Alive, Maiyegun Cries Out". Naij. 2012.