Nojim Maiyegun
Appearance
| Rayuwa | |
|---|---|
| Haihuwa | Lagos,, 17 ga Faburairu, 1941 |
| ƙasa | Najeriya |
| Mutuwa | Vienna, 26 ga Augusta, 2024 |
| Karatu | |
| Harsuna |
Turanci Pidgin na Najeriya |
| Sana'a | |
| Sana'a |
boxer (en) |
| Tsayi | 170 cm |
Nojim Maiyegun (An haifeshi ranar 17 ga watan Fabrairu, 1941 kuma ya mutu Agusta 26, 2024) a Legas. Ɗan wasan dambe ne mai ritaya dan Najeriya, wanda ya ci lambar tagulla a gasar damben maza masu matsakaicin nauyi (71). kg) a kakan wasannin bazara ta 1964 a Tokyo, Japan.
Shi ne dan Najeriya na farko da ya fara samun lambar yabo a gasar Olympics. Ya bayyana nakasarsa ta rashin gani a 2012.[1]
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ "I'm Still Alive, Maiyegun Cries Out". Naij. 2012.