Olamilekan Adegbite
Appearance
| mutum | |
| Bayanai | |
| Jinsi | namiji |
| Ƙasar asali | Najeriya |
| Yaren haihuwa | Yarbanci |
| Harsuna | Turanci, Yarbanci da Pidgin na Najeriya |
| Sana'a | ɗan siyasa da minista |
| Muƙamin da ya riƙe |
Minister of Mines and Steel Development (en) |
Olamilekan Adegbite shi ne ministan ma'adinai da ƙarafa na Najeriya.[1][2] Adegbite ya taɓa zama kwamishinan ayyuka da ababen more rayuwa a jihar Ogun a ƙarƙashin gwamnatin Ibikunle Amosun.[3]