Ramatu Tijjani Aliyu

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Ramatu Tijjani Aliyu
Minister of State for Federal Capital Territory (en) Fassara

19 ga Augusta, 2019 - 29 Mayu 2023
Rayuwa
Haihuwa Jihar Kogi, 12 ga Yuni, 1970 (53 shekaru)
Karatu
Makaranta Jami'ar Ahmadu Bello
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa
Imani
Jam'iyar siyasa All Progressives Congress

Ramatu Tijjani Aliyu (an haife ta a ranar sha biyu 12 ga watan Yuni,shekarar ta alif dari tara da saba'in 1970) yar Najeriya ce kuma ƴar siyasa wacce take daga Jihar Kogi, Najeriya. Ta kasance itace shugabar mata ta jam'iyar All Nigeria Peoples Party (ANPP) da kuma All Progressive Congress (APC) bayan haɗuwar jam'iyun daga shekarar (2014 - 2018). Ta taimaki shugaba Muhammadu Buhari lokacin kamfen ɗinsa, inda ta taka muhimmiyar rawa wurin tattaro mata da kuma matasa, ta kuma kasance mai cikekken adawa ga ɗan takara Alhaji Atiku Abubakar.[1] Ramatu ta kuma riƙe shugabancin Council of African Political Parties (CAPP).[2][3]

Aikin[gyara sashe | gyara masomin]

A ranar 21 ga watan Augusta shekara ta dubu biyu da sha tara 2019, Ramatu ta zama ƙaramar Minista ta Babban birnin tarayya (Abuja) biyo bayan naɗin ta da shugaba ƙasa Muhammadu Buhari yayi.[4]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Atiku Has Nothing To Offer". Daily Trust.[permanent dead link]
  2. "I Totally Enjoyed What I Do, Ramatu Tijjani Aliyu". leadership.ng. 8 November 2018. Retrieved 25 June 2019. Cite has empty unknown parameter: |6= (help)[permanent dead link]
  3. "Life's Battles Aren't Always For The Fittest". www.pmexpressng.com. 25 June 2018. Retrieved 25 July 2019.[permanent dead link]
  4. "Buhari Ministers portfolio". Retrieved 26 August 2019.[permanent dead link]