Usman Mamman Durkwa

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Usman Mamman Durkwa
Mataimakin gwamnan jahar Borno

2015 - 2019
Rayuwa
Haihuwa Jihar Borno
ƙasa Najeriya
Karatu
Harsuna Turanci
Hausa
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa
Imani
Addini Musulunci
Jam'iyar siyasa All Progressives Congress

Usman Mamman Durkwa ɗan siyasar Najeriya ne wanda ya zama mataimakin gwamnan jihar Borno daga 2015 zuwa 2019.[1][2]

Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.


Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]