Abdullahi Ibrahim Alhassan
Abdullahi Ibrahim Alhassan | |||||||||||||||||||||||
---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|
Rayuwa | |||||||||||||||||||||||
Haihuwa | Kano, 3 Nuwamba, 1996 (27 shekaru) | ||||||||||||||||||||||
ƙasa | Najeriya | ||||||||||||||||||||||
Harshen uwa | Hausa | ||||||||||||||||||||||
Karatu | |||||||||||||||||||||||
Harsuna |
Turanci Hausa Pidgin na Najeriya | ||||||||||||||||||||||
Sana'a | |||||||||||||||||||||||
Sana'a | ɗan wasan ƙwallon ƙafa | ||||||||||||||||||||||
| |||||||||||||||||||||||
Muƙami ko ƙwarewa | Ataka |
Abdullahi Ibrahim Alhassan (an haife shi a ranar 3 ga watan Nuwanba shekara ta 1996) shi ne ɗan wasan ƙwallon ƙafa ta ƙasar Nijeriya. Ya buga wasan ƙwallo ma Ƙungiyar ƙwallon ƙasar Nijeriya daga shekarar 2017.