Abdullahi Ibrahim Alhassan

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Abdullahi Ibrahim Alhassan
Rayuwa
Haihuwa Kano, 3 Nuwamba, 1996 (27 shekaru)
ƙasa Najeriya
Harshen uwa Hausa
Karatu
Harsuna Turanci
Hausa
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
Marítimo Funchal-
 
Muƙami ko ƙwarewa Ataka

Abdullahi Ibrahim Alhassan (an haife shi a ranar 3 ga watan Nuwanba shekara ta 1996) shi ne ɗan wasan ƙwallon ƙafa ta ƙasar Nijeriya. Ya buga wasan ƙwallo ma Ƙungiyar ƙwallon ƙasar Nijeriya daga shekarar 2017.