Jump to content

Abdullahi Ibrahim Alhassan

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Abdullahi Ibrahim Alhassan
Rayuwa
Haihuwa jahar Kano, 3 Nuwamba, 1996 (28 shekaru)
ƙasa Najeriya
Harshen uwa Hausa
Karatu
Harsuna Turanci
Hausa
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
Marítimo Funchal-
  FK Austria Wien (en) Fassara-
Akwa United F.C. (en) Fassara-
Wikki Tourists F.C.-
Beerschot A.C. (en) Fassara-
 
Muƙami ko ƙwarewa Ataka
Lamban wasa 8
Tsayi 1.92 m

Abdullahi Ibrahim Alhassan (an haifeshi 3 ga watan Nuwamba, 1996) shi ne ɗan wasan ƙwallon ƙafa na ƙasar Nijeriya. Ya buga wasan ƙwallo ma Ƙungiyar ƙwallon ƙasar Nijeriya daga shekarar 2017.

Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.