Abu-Abdullah Adelabu

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Abu-Abdullah Adelabu
Rayuwa
Haihuwa Osogbo
ƙasa Najeriya
Ƙabila Yarbawa
Harshen uwa Yarbanci
Karatu
Harsuna Turanci
Yarbanci
Larabci
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a Malami
Imani
Addini Musulunci

Abdul-Fattah Abu-Abdullah Taiye Ejire Adelabu (da larabci|عبد الفتّاح أبو عبد الله تَائيي أيجيري أديلابو) ko Sheikh Adelabu, kuma ana kiransa da Al-Afriqi (larabci|الإفريقي) ko Shaykh Al-Afriqi (larabci|الشيخ الإفريقي) yakasance Dan Nijeriya ne, malamin addinin musulunci, Marubuci, malamin jami'a, mawallafi kuma mai wa'azi dan asalin birnin Osogbo babban birnin Jihar Osun, Nijeriya.

Adelabu ya karanta ilimin addinin musulunci a garin Damascus, dake kasar Syria, wanda yasamu nasarar yin Postgraduate Diploma, digiri na biyu (masters), da ta uku (Ph.D).

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]