Abubakar Maimalari

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Abubakar Maimalari
gwamnan jihar jigawa

ga Augusta, 1998 - Mayu 1999
Rasheed Shekoni - Ibrahim Saminu Turaki
Rayuwa
ƙasa Najeriya
Ƙabila Hausawa
Harshen uwa Hausa
Karatu
Harsuna Turanci
Hausa
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa

Laftanar Kanar Abubakar Sadi Zakariya Maimalari ya kasance shugaban mulkin soja na jihar Jigawa daga watan Agustan 1998 zuwa 29 ga watan Mayun 1999 a lokacin mulkin riƙon ƙwarya na Janar Abdulsalami Abubakar, a lokacin da ya mika ragamar mulki ga zaɓaɓɓen gwamna Ibrahim Saminu Turaki.[1] Mahaifinsa shi ne Birgediya Zakariya Maimalari, babban hafsan soji,da aka kashe a watan Janairun 1966 wanda ya kai Janar Johnson Aguiyi-Ironsi kan karagar mulki.[2] Bayan komawar mulkin dimokuradiyya, a matsayinsa na tsohon shugaban mulkin soja, an buƙaci ya yi ritaya daga aikin soja.[3]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Nigerian States". WorldStatesmen. Archived from the original on 28 May 2010. Retrieved 2010-05-18.
  2. Rupert Kawka (2002). From Bulamari to Yerwa to metropolitan Maiduguri: interdisciplinary studies on the capital of Borno State, Nigeria. Köppe. p. 153. ISBN 3-89645-460-9.
  3. "OBASANJO HIRES & FIRES". NDM DEMOCRACY WATCH 1999/03. 1 July 1999. Retrieved 2010-05-06.