Adebayo Faleti

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Adebayo Faleti
Rayuwa
Haihuwa Oyo, 26 Disamba 1930
ƙasa Najeriya
Mutuwa Oyo, 23 ga Yuli, 2017
Karatu
Makaranta Jami'ar Ibadan
Université Cheikh Anta Diop (en) Fassara
Harsuna Yarbanci
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a maiwaƙe, mai aikin fassara, Jarumi da marubuci
IMDb nm2096900

Adebayo Faleti ( An haife shine a ranar 26 ga watan Disamban shekara ta 1921 – Ya rasu a shekarar 23 ga watan Yulin shekara ta 2017, ya kasan ce ɗan wasan kwaikwayo ne a ƙasar Najeriya a ɓangaren masana'antar fim na Nollywood.[1]

Farkon rayuwa[gyara sashe | gyara masomin]

An haifi Adebayo Faleti ne wani gari mai suna Agbo-Oye a cikin Oyo (jiha).[2]


Sana'ar fim[gyara sashe | gyara masomin]

Adebayo Felati ya wallafa fina finai masu yawa a ɓangaren masana'antar fim na Yarbanci.[3]

Wafati[gyara sashe | gyara masomin]

Adebayo Faleti ya rasu a ranar 23 ga watan Yulin shekarar 2017, bayan yayi addu'a safiya a asibitin Jami'ar kwalejin.[4]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. https://www.thecable.ng/three-lessons-buhari-can-learn-legendary-adebayo-faleti
  2. "Kwafin ajiya". Archived from the original on 2014-04-03. Retrieved 2021-10-09.
  3. https://www.bbc.com/yoruba/53537383
  4. https://www.vanguardngr.com/2017/09/adebayo-faletis-burial-forgave-woman-children-offended-cleric/amp/