Ayo Salami

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Ayo Salami
Rayuwa
Haihuwa Kwara, 15 Oktoba 1943 (80 shekaru)
ƙasa Najeriya
Ƙabila Yarbawa
Harshen uwa Yarbanci
Karatu
Makaranta Makarantar Koyan Lauya ta Najeriya
Jami'ar Ahmadu Bello
Harsuna Turanci
Yarbanci
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a Lauya da mai shari'a

Ayo salami CFR OFR (An haifeshi ranar 15 ga watan Oktoba, 1946) ɗan Najeriya ne, mai shara'a kuma tsohon shugaba na kotun koli a Nijeriya.[1]

Farkon Rayuwa da Ilimi[gyara sashe | gyara masomin]

Mai shara a ayo salami an haifeshi a 15 ga watan octobar shekarar 1946, a garin ganma a jihar kwara wac take yankin arewa ta tsakiya.

Ya samu shedar gama sakandiri a makarantar provincial a jihar kano a shekarar 1963.Yasamu digiri akan ilimin sharia a jamiar ahamadu bello zaria a shekarar 1967,inda ya wuce makaranta koyan lauyanci a shekarar 1968 a watan yuni[2]

Manazata[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Nigeria's Judiciary harbours "corrupt elements"—Justice Salami—Premium Times Nigeria". Premium Times Nigeria. Retrieved 29 April 2015.
  2. "Court of appeal, Nigeria". courtofapeal.com. Archived from the original on 29 April 2015. Retrieved 29 April 2015.