Hashim Abdallah

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Hashim Abdallah
Rayuwa
Haihuwa Malam Madori, 5 Oktoba 1981 (42 shekaru)
ƙasa Najeriya
Karatu
Makaranta Jami'ar Bayero
Matakin karatu Bachelor of Arts (en) Fassara
Harsuna Hausa
Fillanci
Turanci
Larabci
Sana'a
Sana'a marubuci da Malami

Hashim Abdallah (shekarar haihuwa; 5 ga watan Janairu 1981) Ɗan Najeriya ne marubucin harshen Hausa da Turanci, mai fassara, malami, mawallafi kuma mai aikin ta'alifi. Ya kasance haifaffen garin Malam Madori dake Jihar Jigawa, Najeriya. [1]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]