Khadija bint Khuwailid
![]() | |
---|---|
![]() | |
Rayuwa | |
Haihuwa | Makkah, 556 |
Mutuwa | Makkah, 619 |
Ƴan uwa | |
Mahaifi | Khuwaylid ibn Asad |
Mahaifiya | Fatima bint Za'idah |
Abokiyar zama | Muhammad (Satumba 595 (Gregorian) - 30 ga Afirilu, 619) |
Yara | |
Ahali |
Hizam ibn Khuwaylid (en) ![]() ![]() ![]() ![]() |
Karatu | |
Harsuna | Ingantaccen larabci |
Sana'a | |
Sana'a |
ɗan kasuwa da wholesale merchant (en) ![]() |
Imani | |
Addini | Musulunci |
Khadija Yar Khuwailid
An haifeta ne kafin shekaran giwaye, saboda lokacin ba'a fara qirgen shekaru ba saida aka baiwa manzon Allah S.A.W Annabta, ta kasance matar annabi ta farko kuma uwa ga yayan annabin rahma Annabi Muhammad S.A.W, ita ya fara aura a rayuwarsa, tin kafin a turo shi da Annabta, Yana daga falalarta [Annabi]Muhammad S.A.W ita yafara aura a lokacin da aka ba annabi muhammad annabta ita yafara fada mawa, sa annan itace ta kwantar ma annabi muhammad da hankali a yayin da aka saukar me da suratulAlaq Ta nuname ba abinda zai cutar dashi saboda kyawawan dabi'ar sa.[1]