Jump to content

Kisan Kiyashin Koshebe

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Infotaula d'esdevenimentKisan Kiyashin Koshebe

Map
 11°58′33″N 13°19′10″E / 11.9758°N 13.3194°E / 11.9758; 13.3194
Iri Kisan Kiyashi
Kwanan watan 28 Nuwamba, 2020
Wuri Koshebe (en) Fassara
Ƙasa Najeriya
Adadin waɗanda suka rasu 110
Adadin waɗanda suka samu raunuka 6
Number of missing (en) Fassara 8
Perpetrator (en) Fassara Boko Haram
Abubuwan da sukan faruna ranar

Kisan gillar Koshebe ya faru ne a ranar 28 ga Nuwamba shekarar 2020 a ƙauyen Koshebe, jihar Borno, arewa maso gabashin Najeriya. Kimanin fararen hula 110, akasarinsu manoma daga Jihar Sakkwato aka kashe; wasu shida sun ji rauni.[1]

Harin ya faru ne yayin da suke aiki a gonakin shinkafa kilomita 31 zuwa babban birnin Maiduguri daga arewa maso gabashin birnin Maiduguri.[2] An kuma lalata kayan gona na miliyoyin Naira a wani hari da ake tunanin ƙungiyar Boko Haram masu ikirarin Jihadi suka kai

  1. https://www-bbc-com.cdn.ampproject.org/v/s/www.bbc.com/hausa/articles/cmmqm2ny911o.amp?amp_js_v=a6&amp_gsa=1&usqp=mq331AQIUAKwASCAAgM%3D#aoh=17474766117840&referrer=https%3A%2F%2Fwww.google.com&amp_tf=From%20%251%24s&ampshare=https%3A%2F%2Fwww.bbc.com%2Fhausa%2Farticles%2Fcmmqm2ny911o
  2. "Boko Haram Slaughters 43 Farmers in Borno, Destroys Rice Farms - THISDAYLIVE". THISDAY. 28 November 2020. Retrieved 29 November 2020.