Kisan Kiyashin Koshebe
Appearance
![]() | ||||
| ||||
Iri | Kisan Kiyashi | |||
---|---|---|---|---|
Kwanan watan | 28 Nuwamba, 2020 | |||
Wuri |
Koshebe (en) ![]() | |||
Ƙasa | Najeriya | |||
Adadin waɗanda suka rasu | 110 | |||
Adadin waɗanda suka samu raunuka | 6 | |||
Number of missing (en) ![]() | 8 | |||
Perpetrator (en) ![]() | Boko Haram |
![](http://upload.wikimedia.org/wikipedia/commons/thumb/8/86/Koshebefuneral.png/220px-Koshebefuneral.png)
Kisan gillar Koshebe ya faru ne a ranar 28 ga Nuwamba shekarar 2020 a ƙauyen Koshebe, jihar Borno, arewa maso gabashin Najeriya. Kimanin fararen hula 110, akasarinsu manoma daga Jihar Sakkwato aka kashe; wasu shida sun ji rauni.
Harin ya faru ne yayin da suke aiki a gonakin shinkafa kilomita 31 zuwa babban birnin Maiduguri daga arewa maso gabashin birnin Maiduguri.[1] An kuma lalata kayan gona na miliyoyin Naira a wani hari da ake tunanin ƙungiyar Boko Haram masu ikirarin Jihadi suka kai
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ "Boko Haram Slaughters 43 Farmers in Borno, Destroys Rice Farms - THISDAYLIVE". THISDAY. 28 November 2020. Retrieved 29 November 2020.