Kisan Kiyashin Koshebe

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Infotaula d'esdevenimentKisan Kiyashin Koshebe

Map
 11°58′33″N 13°19′10″E / 11.9758°N 13.3194°E / 11.9758; 13.3194
Iri Kisan Kiyashi
Kwanan watan 28 Nuwamba, 2020
Wuri Koshebe (en) Fassara
Ƙasa Najeriya
Adadin waɗanda suka rasu 110
Adadin waɗanda suka samu raunuka 6
Number of missing (en) Fassara 8
Perpetrator (en) Fassara Boko Haram

Kisan gillar Koshebe ya faru ne a ranar 28 ga Nuwamba shekarar 2020 a ƙauyen Koshebe, jihar Borno, arewa maso gabashin Najeriya. Kimanin fararen hula 110, akasarinsu manoma daga Jihar Sakkwato aka kashe; wasu shida sun ji rauni.

Harin ya faru ne yayin da suke aiki a gonakin shinkafa kilomita 31 zuwa babban birnin Maiduguri daga arewa maso gabashin birnin Maiduguri.[1] An kuma lalata kayan gona na miliyoyin Naira a wani hari da ake tunanin ƙungiyar Boko Haram masu ikirarin Jihadi suka kai

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Boko Haram Slaughters 43 Farmers in Borno, Destroys Rice Farms - THISDAYLIVE". THISDAY. 28 November 2020. Retrieved 29 November 2020.