Mohammed Dikko Abubakar

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Mohammed Dikko Abubakar
Rayuwa
Haihuwa Gusau, Mayu 1960 (63 shekaru)
ƙasa Najeriya
Harshen uwa Hausa
Ƴan uwa
Yara
Karatu
Makaranta Jami'ar Lagos
Harsuna Turanci
Hausa
Pidgin na Najeriya
Sana'a

Mohammed Dikko Abubakar, CFR, NPM, mni (Rtd) dan sandan Najeriya ne kuma tsohon Sufeto Janar na 'yan sanda . An nada shi a 2012 [1]yaa maye Hafiz Ringim kuma Suleman Abba ne ya gaje shi a 2014.[2][3] A halin yanzu shi ne Pro Chancellor kuma shugaban majalisan Jami'ar Al-Hikma, Ilorin da kuma shugaban tsofaffin ɗalibai na Cibiyar National Institute (AANI) Archived 2022-10-08 at the Wayback Machine . <ref>Read more at: https://www.vanguardngr.com/2020/03/aani-president-calls-for-precaution-against-covid-19/

Rayuwar farko[gyara sashe | gyara masomin]

An haifi Abubakar a garin Gusau dake jihar Zamfara , wanda shine babban birnin jihar Zamfara a yanzu . shine Dan fari a gidan su, mahaifinsa malamin addinin musulunci ne kuma manomi.

manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "New IGP succeeds Ringim". Archived from the original on 30 January 2012. Retrieved 6 May 2015.
  2. "Abba Police go Police come". dailyindependentnig.com. Retrieved 6 May 2015.
  3. "List of Inspector General of Police in Nigeria". the-nigeria.com. Archived from the original on 30 July 2018. Retrieved 6 May 2015.