Jump to content

Segun Odegbami

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Segun Odegbami
Rayuwa
Haihuwa Lagos,, 27 ga Augusta, 1952 (73 shekaru)
ƙasa Najeriya
Harshen uwa Yarbanci
Ƴan uwa
Yara
Ahali Wole Odegbami (en) Fassara
Karatu
Harsuna Turanci
Yarbanci
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
Shooting Stars SC (en) Fassara1970-1984
  Ƙungiyar ƙwallon ƙafar ta Najeriya1976-19814722
 
Muƙami ko ƙwarewa Ataka

Segun Odegbami (An haife shi a ranar 27 ga watan Agusta a shekara ta 1952 a Abeokuta), shi din dan wasan kwallon kafa ne a kasar Nijeriya.

Segun Odegbami ya buga wasan kwallon kafa ma kungiyar kwallon kafa ta Shooting Stars (Nijeriya) daga shekara 1970 zuwa 1984, da ma kungiyar kwallon kafa ta Nijeriya daga shekara 1976 zuwa 1981.