Umar II

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Umar II
8. Umayyad Caliph (en) Fassara

24 Satumba 717 - 5 ga Faburairu, 720
Sulayman ibn Abd al-Malik (en) Fassara - Yazid II (en) Fassara
Governor of Madina (en) Fassara

706 - 712
Hisham ibn Isma'il al-Makhzumi (en) Fassara - 'Uthman ibn Hayyan al-Murri (en) Fassara
Rayuwa
Haihuwa Madinah, 2 Nuwamba, 681
ƙasa Umayyad Caliphate (en) Fassara
Mutuwa Church of Saint Simeon Stylites (en) Fassara, 5 ga Faburairu, 720
Makwanci Omar Ibn abdel-Aziz tomb (en) Fassara
Yanayin mutuwa kisan kai (dafi)
Ƴan uwa
Mahaifi Abd al-Aziz ibn Marwan
Mahaifiya Layla bint Asim
Abokiyar zama Fatima bint Abd al-Malik (en) Fassara
Yara
Ahali Q22928703 Fassara
Yare Umayyad dynasty (en) Fassara
Karatu
Harsuna Larabci
Malamai Q12219618 Fassara
Ɗalibai
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa, gwamna da Caliph (en) Fassara
Imani
Addini Musulunci

Umar bn Abdil-Aziz ( Larabci: عمر بن عبد العزيز‎, romanized: ʿUmar ibn ʿAbd al-ʿAzīz  ; 2 Nuwamba 680 – c. 5 February 720 ), wanda aka fi sani da Umar II ( عمر الثاني ), shi ne halifan Umayyawa na takwas . Ya bayar da gagarumar gudunmawa da gyara ga al’umma, kuma an bayyana shi a matsayin “Mafi tsoron Allah da ibada” a cikin sarakunan Banu Umayyawa kuma ana kiransa da Mujaddadi na farko kuma khalifan Musulunci na shida. [1]

Ya kuma kasance dan uwa ga tsohon halifan, kasancewarsa dan kanin Abdul-Malik, Abd al-Aziz . Ya kuma kasance jikan halifa na biyu, Umar ibn Al-Khattab .

An kewaye shi da manyan malamai, an ba shi umarni da ya tattara hadisai na farko a hukumance da kwadaitar da ilimi ga kowa da kowa. Ya kuma aika da jakadu zuwa kasashen Sin da Tibet inda ya gayyaci sarakunansu da su karbi Musulunci . sannan kuma ya kasance yana da hakuri da ‘yan kasa wadanda ba musulmi ba. A cewar Nazeer Ahmed, a zamanin Umar bn Abdil-Aziz ne addinin Musulunci ya samo asali kuma ya samu karbuwa a wajen dimbin al'ummar Farisa da Masar .

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. Hoyland, In God's Path, 2015: p.199