Umar II

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Simpleicons Interface user-outline.svg Umar II
Umayyad Caliph (en) Fassara

24 Satumba 717 - 5 ga Faburairu, 720
Sulayman ibn Abd al-Malik (en) Fassara - Yazid II (en) Fassara
Governor of Madina (en) Fassara

706 - 712
Hisham ibn Isma'il al-Makhzumi (en) Fassara - 'Uthman ibn Hayyan al-Murri (en) Fassara
Rayuwa
Haihuwa Madinah, 2 Nuwamba, 681
ƙasa Umayyad Caliphate (en) Fassara
Mutuwa Church of Saint Simeon Stylites (en) Fassara, 5 ga Faburairu, 720
Yanayin mutuwa Sababi na ainihi (poisoning (en) Fassara)
Ƴan uwa
Mahaifi Abd al-Aziz ibn Marwan
Mahaifiya Umm Asim Layla bint Asim
Yara
Yare Umayyad dynasty (en) Fassara
Karatu
Harsuna Larabci
Ɗalibai
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa
Imani
Addini Musulunci

Umar bn Abdil-Aziz ( Larabci: عمر بن عبد العزيز‎, romanized: ʿUmar ibn ʿAbd al-ʿAzīz  ; 2 Nuwamba 680 – c. 5 February 720 ), wanda aka fi sani da Umar II ( عمر الثاني ), shi ne halifan Umayyawa na takwas . Ya bayar da gagarumar gudunmawa da gyara ga al’umma, kuma an bayyana shi a matsayin “Mafi tsoron Allah da ibada” a cikin sarakunan Banu Umayyawa kuma ana kiransa da Mujaddadi na farko kuma khalifan Musulunci na shida. [1]

Ya kuma kasance dan uwa ga tsohon halifan, kasancewarsa dan kanin Abdul-Malik, Abd al-Aziz . Ya kuma kasance jikan halifa na biyu, Umar ibn Al-Khattab .

An kewaye shi da manyan malamai, an ba shi umarni da ya tattara hadisai na farko a hukumance da kwadaitar da ilimi ga kowa da kowa. Ya kuma aika da jakadu zuwa kasashen Sin da Tibet inda ya gayyaci sarakunansu da su karbi Musulunci . sannan kuma ya kasance yana da hakuri da ‘yan kasa wadanda ba musulmi ba. A cewar Nazeer Ahmed, a zamanin Umar bn Abdil-Aziz ne addinin Musulunci ya samo asali kuma ya samu karbuwa a wajen dimbin al'ummar Farisa da Masar .

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. Hoyland, In God's Path, 2015: p.199