Adamu Adamu
Appearance
11 Nuwamba, 2015 - 29 Mayu 2023 ← Ibrahim Shekarau - Tahir Mamman → | |||
| Rayuwa | |||
| Haihuwa | Azare, 25 Mayu 1956 (70 shekaru) | ||
| ƙasa | Najeriya | ||
| Harshen uwa | Hausa | ||
| Karatu | |||
| Makaranta | Columbia University Graduate School of Journalism (en) Jami'ar Ahmadu Bello | ||
| Harsuna | Turanci Hausa Larabci Pidgin na Najeriya | ||
| Sana'a | |||
| Sana'a | ɗan siyasa da ɗan jarida | ||
| Kyaututtuka | |||
| Imani | |||
| Addini | Musulunci | ||
Adamu Adamu marubuci ne,[1] kuma Masani ne ta fannin ilimin kidayan kudi a Najeriya. An haife shi a ranar 25 ga watan Mayu shekarar 1956) a garin Azare, dake Jihar Bauchi a Nijeriya. Sa'annan shine ministan Ilimi na tarayyan Najeriya daga shekara ta dubu biyu da shabiyar zuwa yau (2015 zuwa yau).[2][3][4][5][6]
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ "FULL LIST: Okonjo-Iweala, Abba Kyari... FG nominates 437 persons for national honours". TheCable (in Turanci). 2022-10-02. Retrieved 2022-10-13.
- ↑ "Jubilation at Education Ministry as Adamu takes over". dailypost.ng. Daily Post. Retrieved 3 October 2017.
- ↑ "ASUU: FG sets up visitation panels, whitepaper committees". The Guardian Nigeria News - Nigeria and World News (in Turanci). 2022-02-18. Retrieved 2022-02-22.
- ↑ "FG will continue to invest big in education, says Minister". The Guardian Nigeria News - Nigeria and World News (in Turanci). 2022-03-13. Archived from the original on 2022-06-21. Retrieved 2022-06-21.
- ↑ "What changed Mallam Adamu Adamu's position on Asuu - was it office? The Nation Newspaper" (in Turanci). 2022-03-20. Retrieved 2022-06-21.
- ↑ https://www.vanguardngr.com/2019/08/profile-of-minister-of-education-mallam-adamu-adamuu/