Adamu Adamu

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Adamu Adamu
Minister of Education of Nigeria (en) Fassara

21 ga Augusta, 2019 - 2023
Minister of Education of Nigeria (en) Fassara

11 Nuwamba, 2015 - 2019
Ruqayyah Ahmed Rufa'i
Rayuwa
Haihuwa Azare, 25 Mayu 1956 (67 shekaru)
ƙasa Najeriya
Harshen uwa Hausa
Karatu
Makaranta Columbia University Graduate School of Journalism (en) Fassara
Jami'ar Ahmadu Bello
Harsuna Turanci
Hausa
Larabci
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa da ɗan jarida
Imani
Addini Musulunci

Adamu Adamu marubuci ne,[1] kuma Masani ne ta fannin ilimin kidayan kudi a Najeriya. An haife shi a ranar 25 ga watan Mayu shekarar 1956) a garin Azare, dake Jihar Bauchi a Nijeriya. Sa'annan shine ministan Ilimi na tarayyan Najeriya daga shekara ta dubu biyu da shabiyar zuwa yau (2015 zuwa yau).[2][3][4][5][6]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "FULL LIST: Okonjo-Iweala, Abba Kyari... FG nominates 437 persons for national honours". TheCable (in Turanci). 2022-10-02. Retrieved 2022-10-13.
  2. "Jubilation at Education Ministry as Adamu takes over". dailypost.ng. Daily Post. Retrieved 3 October 2017.
  3. "ASUU: FG sets up visitation panels, whitepaper committees". The Guardian Nigeria News - Nigeria and World News (in Turanci). 2022-02-18. Retrieved 2022-02-22.
  4. "FG will continue to invest big in education, says Minister". The Guardian Nigeria News - Nigeria and World News (in Turanci). 2022-03-13. Archived from the original on 2022-06-21. Retrieved 2022-06-21.
  5. "What changed Mallam Adamu Adamu's position on Asuu - was it office? The Nation Newspaper" (in Turanci). 2022-03-20. Retrieved 2022-06-21.
  6. https://www.vanguardngr.com/2019/08/profile-of-minister-of-education-mallam-adamu-adamuu/