Aliyu Usman El-Nafaty

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Aliyu Usman El-Nafaty
medical director (en) Fassara

2002 - 2010
Rayuwa
Haihuwa Jihar Gombe da Nafada, 25 Disamba 1960 (63 shekaru)
ƙasa Najeriya
Karatu
Makaranta Jami'ar Jos
Harsuna Turanci
Hausa
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a mataimakin shugaban jami'a da likitan fiɗa
Employers Jami'ar jihar Gombe
Federal Teaching Hospital Gombe (en) Fassara
Kyaututtuka
Imani
Addini Musulunci

Farfesa Aliyu Usman El-Nafaty MBBCH FWAS FICS OFR[1](an haifeshi a ranar 25 ga watan Disamba ta 1960), a garin Nafada ta jihar Gombe. Farfesa ne ta fanin ciki da lafiyar mata.Yayi aiki da Jami'ar jihar Maiduguri a matsayin lakcahara a shekara ta 1989 har yakai matakin farfesa.

Kafun yasamu matsayin Vice Chancellor a Jami'a mallakar jihar Gombe a 2019[2], ya riqe muqamin babban liqita a Federal Medical Center, jihar Gombe 2002-2010.

Nasarori[gyara sashe | gyara masomin]

  • Aliyu El-Nafaty ya samu lambar yabo na Fellowship of the West African College of Surgeons in 1994, da kuma Fellowship of International College of Surgeons
  • Ya lashe kyautar John D. and Catherine T. MacArthur Foundation Research Grant on Leadership Development in 1996.[3]
  • Ya samu lambar girma na OFR daga Shugaba Muhammadu Buhari a 2022[1]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. 1.0 1.1 https://www.thecable.ng/full-list-okonjo-iweala-abba-kyari-former-cos-fg-nominates-437-persons-for-national-honours
  2. https://gsu.edu.ng/home/the-vice-chancellor/
  3. https://gsu.edu.ng/home/the-vice-chancellor/