Aliyu Usman El-Nafaty
Aliyu Usman El-Nafaty | |||
---|---|---|---|
2002 - 2010 | |||
Rayuwa | |||
Haihuwa | Jihar Gombe da Nafada, 25 Disamba 1960 (63 shekaru) | ||
ƙasa | Najeriya | ||
Karatu | |||
Makaranta | Jami'ar Jos | ||
Harsuna |
Turanci Hausa Pidgin na Najeriya | ||
Sana'a | |||
Sana'a | mataimakin shugaban jami'a da likitan fiɗa | ||
Employers |
Jami'ar jihar Gombe Federal Teaching Hospital Gombe (en) | ||
Kyaututtuka | |||
Imani | |||
Addini | Musulunci |
Farfesa Aliyu Usman El-Nafaty MBBCH FWAS FICS OFR[1](an haifeshi a ranar 25 ga watan Disamba ta 1960), a garin Nafada ta jihar Gombe. Farfesa ne ta fanin ciki da lafiyar mata.Yayi aiki da Jami'ar jihar Maiduguri a matsayin lakcahara a shekara ta 1989 har yakai matakin farfesa.
Kafun yasamu matsayin Vice Chancellor a Jami'a mallakar jihar Gombe a 2019[2], ya riqe muqamin babban liqita a Federal Medical Center, jihar Gombe 2002-2010.
Nasarori[gyara sashe | gyara masomin]
- Aliyu El-Nafaty ya samu lambar yabo na Fellowship of the West African College of Surgeons in 1994, da kuma Fellowship of International College of Surgeons
- Ya lashe kyautar John D. and Catherine T. MacArthur Foundation Research Grant on Leadership Development in 1996.[3]
- Ya samu lambar girma na OFR daga Shugaba Muhammadu Buhari a 2022[1]
Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]
- ↑ 1.0 1.1 https://www.thecable.ng/full-list-okonjo-iweala-abba-kyari-former-cos-fg-nominates-437-persons-for-national-honours
- ↑ https://gsu.edu.ng/home/the-vice-chancellor/
- ↑ https://gsu.edu.ng/home/the-vice-chancellor/