Elnathan John

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Elnathan John
Rayuwa
Haihuwa Kaduna, 1982 (41/42 shekaru)
ƙasa Najeriya
Karatu
Makaranta Jami'ar Ahmadu Bello
Harsuna Turanci
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a marubuci

Elnathan John (an haife shi a shekara ta alif 1982 a Kaduna), dan jarida ne kuma marubuci ne, a Nijeriya.

Ya yi karatu a jami'ar Ahmadu Bello (Zariya, jihar Kaduna, Nijeriya).

Ya rubuta labarin Born on a Tuesday (An haife ni a ranar Talata) a shekarar 2016. An fassara wannan labari zuwa Faransanci (Né un mardi) a shekara ta 2018.


Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]