Herbert Eze

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Herbert Eze
Gwamnan jahar Anambra

ga Augusta, 1990 - ga Janairu, 1992
Robert Akonobi (en) Fassara - Joseph Abulu
gwamnan jihar Enugu

ga Augusta, 1990 - ga Janairu, 1992 - Okwesilieze Nwodo
Rayuwa
Cikakken suna Herbert Obi-Eze
ƙasa Najeriya
Ƙabila Tarihin Mutanen Ibo
Harshen uwa Harshen Ibo
Karatu
Harsuna Turanci
Harshen Ibo
Hausa
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa

An naɗa Laftanar Kanal Herbert Obi-Eze, a matsayin shugaban mulkin soja a jihar Anambra dake Najeriya a cikin watan Agustan 1990 a lokacin mulkin soja na Janar Ibrahim Babangida. A zamaninsa, Jihar Enugu ta rabu da Anambra a ranar 27 ga watan Agustan 1991, inda Obi-Eze ya ci gaba da zama gwamnan jihar Enugu. Ya miƙa mulki ga zaɓaɓɓen gwamnan farar hula na jihar Enugu, Okwesilieze Nwodo a cikin watan Janairun 1992.[1]

A cikin shekarar 2007 ya kasance shugaban kwamitin tsaro na jihar Imo.[2]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]