Majalisar Zartarwa ta Jihar Kano

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Majalisar Zartarwa ta Jihar Kano
Bayanai
Iri executive branch (en) Fassara
Ƙasa Najeriya
Subdivisions

Majalisar Zartarwa ta Jihar Kano (wanda kuma aka sani da, majalisar zartarwar jihar Kano) ita ce mafi girman hukuma wacce take taka rawa a cikin Gwamnatin Jihar Kano ƙarƙashin jagorancin Gwamnan na Kano. Ta ƙunshi Mataimakin Gwamna, Sakataren Gwamnatin Jiha, Shugaban Ma,aikata, Kwamishinoni da ke shugabantar sassan ma’aikatun, da kuma (tare da yardar bangaren majalisar dokoki na gwamnati) mataimaka na musamman na Gwamna.

Ayyuka[gyara sashe | gyara masomin]

Majalisar Zartarwa ta kuma kasancewa don ba Gwamna shawara da jagorantar sa. Na nadinsu a matsayin membobin Majalisar Zartarwa ya ba su ikon aiwatar da iko a kan filayensu.

Minista na yanzu[gyara sashe | gyara masomin]

Majalisar zartarwa ta yanzu [1] tana aiki ƙarƙashin gwamnatin Dr. Abdullahi Umar Ganduje 2019 zuwa yau.

Ofishin Mai ci
Gwamna Abdullahi Umar Ganduje
Mataimakin Gwamna kuma Kwamishinan aikin gona Dr Nasir Yusuf Gawuna
Sakataren Gwamnatin Jiha Alhaji Usman Alhaji
Shugaban Hidima Barista Binta Lawal Ahmad
Shugaban Ma’aikata Dr Ali Haruna Makoda
Akanta Janar Shehu A Mu'azu
Babban Lauya kuma Kwamishinan Shari’a Barista Lawan Musa Abdullahi
Kwamishinan Ilimi Hon Muhammad Sunusi Kiru
Kwamishinan Kasafin Kudi da Tsare-tsare Hon Nura Mohammed Dakadai
Kwamishinan Kasuwanci, Masana'antu, Hadin Kai da Albarkatun Kasa Barista Ibrahim Mukhtar
Kwamishinan Lafiya Dr. Aminu Ibrahim Tsanyawa
Kwamishinan Muhalli Dr. Kabiru Ibrahim Getso
Kwamishinan ilimi mai zurfi Dr. Mariya Mahmoud Bunkure
Kwamishinan yada labarai Kwamared Muhammad Garba
Kwamishinan cigaban matasa da wasanni Kabiru Ado Lakwaya
Kwamishinan Yawon Bude Ido da Al'adu Hon Ibrahim Ahmed Karaye
Kwamishinan Harkokin Addini Dr. Muhammed Tahir
Kwamishinan Gidaje da Sufuri Hon Mahmud Muhammad
Kwamishinan Kudi da Ci gaban Tattalin Arziki Hon Shehu Na'Allah kura
Kwamishinan Kananan Hukumomi Hon Murtala Sule Garo
Kwamishinan Raya Karkara Hon Musa Iliyasu Kwankwaso
Kwamishinan Ayyuka na Musamman Hon Mukhtar Ishaq Yakasai
Kwamishinan Albarkatun Ruwa Hon Sadiq Aminu Wali
Kwamishinan kimiyya da fasaha Hon Mohammed Bappa Takai
Kwamishina mai kula da harkokin mata Malama Zahra'u Umar
Kwamishinan Ayyuka da Ci Gaban Lantarki Idris Garba Unguwar Rimi [2]

Majalisun tarihi[gyara sashe | gyara masomin]

EXCOS Kujera Layi
Exco na farko Audu Bako 1967-75
Exco na biyu Sani Bello 1975-78
Exco na uku Abubakar Rimi 1979-80
Exco Exco Abubakar Rimi, Audu Dawakin Tofa 1980-83
Na Biyar Sabo Bakin Zuwo 1983
Na shida Kabiru Ibrahim Gaya 1992-93
Na bakwai Rabiu Musa Kwankwaso 1999-2003
Na takwas Ibrahim Shekarau 2003-2007
Na tara Ibrahim Shekarau 2007-2011
Na goma Rabiu Musa Kwankwaso 2011-2015
Na sha ɗaya Abdullahi Umar Ganduje 2015-2019
Na sha biyu Abdullahi Umar Ganduje 2019-20 [3]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Kwafin ajiya". Archived from the original on 2021-06-13. Retrieved 2021-06-13.
  2. https://www.sunnewsonline.com/kano-gov-redeploys-three-commissioners/
  3. https://www.inecnigeria.org/wp-content/uploads/2019/10/KANO-1.pdf