Abdullahi Umar Ganduje
![]() | |||
---|---|---|---|
Mayu 2015 - ← Rabiu Kwankwaso | |||
Rayuwa | |||
Cikakken suna | Abdullahi Umar Ganduje | ||
Haihuwa | Dawakin Tofa, 25 Disamba 1949 (71 shekaru) | ||
ƙasa | Najeriya | ||
Harshen uwa | Hausa | ||
Karatu | |||
Makaranta |
Jami'ar Ahmadu Bello Jami'ar Bayero Jami'ar Ibadan | ||
Harsuna |
Turanci Hausa | ||
Sana'a | |||
Sana'a | ɗan siyasa | ||
Imani | |||
Jam'iyar siyasa |
National Party of Nigeria (en) ![]() |
Abdullahi Umar Ganduje ɗan siyasan Nijeriya ne. An haife shi a shekara ta 1949 a Ganduje, Arewacin Nijeriya (a yau karamar hukumar Dawakin Tofa, jihar Kano).
Mataimakin gwamnan Kano ne daga shekarar 1999 zuwa 2003 da daga shekarar 2011 zuwa 2015. Gwamnan jihar Kano ne daga shekara 2015 (bayan Rabiu Kwankwaso).Ganduje Shine har yanzu gomna a kano.[1][2]
Badakalar cin hanci[gyara sashe | Gyara masomin]
Ganduje na fuskantar tuhuma daga al'umma daban daban akan wani vidiyo da wata jaridar yanar gizo wato 'Daily Nigerian' ta fitar, inda aka ga Gandujen na karbar daloli daga hannun wani dankwangila yana tura su aljihun babban rigarsa, Dan kwangilan na fadi masa cewar kaga haka yafi rufin asiri. Amma gwamnati tayi mirsisi batace komai ba akan hakan, sai sai majalisar jihar ta nemi shugaban jaridar Jaafar Jaafar daya gurfana a gabanta Dan tabbatar da sahihancin vidiyon da ya fitar daka Nan sukai watsi dabatun Kuma da a kwai wani lauya Mai zaman kansa wato audu bulama bukarti Wanda alkacin da a bun yafaru Yana kasar engla Wanda yafada cewa ya tanbayi mukaddashin hukumar EFCC wato ibrahim magu Kuma ya tabbatar Mai da wannan bidiyon na gaskiane
- ↑ Kolade, Adeyemi (2 December 2014). "Ganduje scales screening in Kano governorship race". The Nation. Retrieved 16 October 2018.
- ↑ "Archived copy". Archived from the original on 13 April 2015. Retrieved 2015-05-24.CS1 maint: archived copy as title (link).