Marietu Tenuche

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Marietu Tenuche
Rayuwa
Haihuwa 29 Satumba 1959 (64 shekaru)
ƙasa Najeriya
Karatu
Makaranta Jami'ar Ahmadu Bello Digiri a kimiyya, Master of Science (en) Fassara, Doctor of Philosophy (en) Fassara : Kimiyyar siyasa
Harsuna Turanci
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a Malami
Employers Jami'ar Jihar Kogi
Kwalejin kimiyya da fasaha ta jihar kwara
Imani
Addini Musulunci

Marietu Ohunene Tenuche (An haifeta 29 ga watan Satumba a shekarar 1959) 'yar Najeriya ce ma'aikaciyar ilimi, marubuciya kuma farfesa a kan kimiyyar siyasa. Itace ta biyar kuma mace ta farko wadda tayi mataimakiyar shugaban jami'ar jahar Kogi wadda yanzu ta koma jami'ar yarima Abubakar Audu. Gwamnan jahar Kogi, Yahaya Bello ya Tenuche mukamin farfesa Muhammed Sanni Abdulkadir.

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]