Marietu Tenuche
Wannan mukalar bata da Reference (Manazarta) ko daya, ka taimaka ta hanyar samar da Manazarta daga littafi ko yanar gizo, duba wannan shafin domin samun masaniya akan yanda zaka samar da Reference (Manazarta) a cikin wannan mukalar.
. |
Marietu Tenuche | |
---|---|
Rayuwa | |
Haihuwa | 29 Satumba 1959 (64 shekaru) |
ƙasa | Najeriya |
Karatu | |
Makaranta | Jami'ar Ahmadu Bello Digiri a kimiyya, Master of Science (en) , Doctor of Philosophy (en) : Kimiyyar siyasa |
Harsuna |
Turanci Pidgin na Najeriya |
Sana'a | |
Sana'a | Malami |
Employers |
Jami'ar Jihar Kogi Kwalejin kimiyya da fasaha ta jihar kwara |
Imani | |
Addini | Musulunci |
Marietu Ohunene Tenuche (An haifeta 29 ga watan Satumba a shekarar 1959) 'yar Najeriya ce ma'aikaciyar ilimi, marubuciya kuma farfesa a kan kimiyyar siyasa. Itace ta biyar kuma mace ta farko wadda tayi mataimakiyar shugaban jami'ar jahar Kogi wadda yanzu ta koma jami'ar yarima Abubakar Audu. Gwamnan jahar Kogi, Yahaya Bello ya Tenuche mukamin farfesa Muhammed Sanni Abdulkadir.