Martha Bodunrin

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Martha Bodunrin
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya

5 ga Yuni, 2007 - 6 ga Yuni, 2011
Gyang Dalyop Datong - Simon Mwadkwon
District: Barkin Ladi/Riyom
Rayuwa
Haihuwa Jos, 1952 (71/72 shekaru)
ƙasa Najeriya
Karatu
Harsuna Turanci
Hausa
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa da Malami
Imani
Jam'iyar siyasa Peoples Democratic Party

Martha Bodunrin (an haife ta a shekara ta 1952) ƴar, siyasar Nijeriya ne. Ta kasance memba na Jam'iyyar Democrat ta Jama'a da Majalisar Wakilai.[1]

Rayuwa[gyara sashe | gyara masomin]

An haifi Bodunrin a cikin 1952. Ta cancanci zama malaai a shekarar 1971.

Ta shiga Jam'iyar Demokradiyyar Jama'a kuma ta kasance ƴar takarar su. A shekarar 2010 ta kasance ƴar majalisar wakilai lokacin da kisan kiyashi ya faru a kauyukan da ke kusa da garin Jos . Ɗaruuruwa sun mutu lokacin da aka kashe manya da yara. Bodunrin ya kwatanta tashin hankali da kisan kare dangin na Ruwanda.

A shekarar 2011 aka sake zaɓarta a Majalisar Wakilai . Sauran matan da aka zaba a wannan shekara sun hada da Folake Olunloyo, Maimunat Adaji, Suleiman Oba Nimota, Betty Okogua-Apiafi, Rose Oko da Nkoyo Toyo .

Kisan kiyashin ya ja hankalin duniya kuma Bodunrin ta zama ƙwararriyar shaida. Bodunrin ta tsunduma cikin neman majalisar don girmama yarjejeniyar da ta kulla a shekarar 2000 zuwa ga ra'ayin Kotun Manyan Laifuka ta Duniya wacce za ta sami ikon magance cin zarafin bil'adama.

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Celebrities 28 04 13". Issuu (in Turanci). Retrieved 2020-05-05.