Rashid Chidi Gumbo

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Rashid Chidi Gumbo
Rayuwa
Haihuwa Dar es Salaam, 14 Oktoba 1988 (35 shekaru)
ƙasa Tanzaniya
Harshen uwa Harshen Swahili
Karatu
Harsuna Turanci
Harshen Swahili
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
  Tanzania national football team (en) Fassara2008-
African Lyon F.C. (en) Fassara2009-201082
Simba Sports Club (en) Fassara2010-201100
Young Africans S.C. (en) Fassara2011-
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga tsakiya

Rashid Chidi Gumbo (an haife shi a ranar 14 ga watan Oktoba 1988 a Dar es Salaam ) ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne na ƙasar Tanzaniya mai ritaya.[1]

Sana'a[gyara sashe | gyara masomin]

Gumbo ya buga ma kungiyar kwallon kafa ta Mtibwa Sugar FC wasa kafin ya rattaba hannu a shekarar 2009 a African Lyon. [2] A kakar gasar firimiya ta Tanzaniya ta shekarar 2009-10 Gumbo ya zura kwallaye biyu a wasanni takwas kuma ya samu katin gargadi guda ɗaya.

Ayyukan kasa da kasa[gyara sashe | gyara masomin]

Ya buga wasansa na farko na kwallon kafa na kasa da kasa ga kungiyar kwallon kafa ta Tanzania da kungiyar kwallon kafa ta kasar Rwanda a watan Agustan 2009. An buga wasan ne a filin wasa na Amahoro dake birnin Kigali na kasar Rwanda.[3] Gumbo ne ya zura kwallo a ragar Tanzania inda aka tashi wasa 1-2.

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. Hilary; Gjerde, Arild; Heijmans, Jeroen; Mallon, Bill ; et al. " Rashid Chidi Gumbo Olympic Results" . Olympics at Sports-Reference.com . Sports Reference LLC. Archived from the original on 18 April 2020. Retrieved 13 August 2017.
  2. "Rashid Gumbo". Archived from the original on 2010-01-09. Retrieved 2023-03-25.
  3. Rashid Chidi Gumbo at National-Football-Teams.com