Sagir Adamu Abbas

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Sagir Adamu Abbas
Rayuwa
Haihuwa jihar Kano, 22 ga Afirilu, 1962 (61 shekaru)
ƙasa Najeriya
Karatu
Makaranta Jami'ar Bayero
University of Bristol (en) Fassara
Harsuna Turanci
Hausa
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a Malami da malamin jami'a
Employers Jami'ar Bayero
Imani
Addini Musulunci

Sagir Adamu Abbas farfesa ne, malami ne, mai gudanarwa, sannan kuma mataimakin shugaban [[jami'ar Bayero]] ta Kano na 11.

Tarihinsa[gyara sashe | gyara masomin]

An haifi Sagir ne a ranar 22 ga Afrilun shekarar 1962 a Yan Katifa, Kofar Madabo mazauna karamar Hukumar Municipal ta Kano, Jihar Kano.

Abbas ya fara aiki a matsayin malamin Kwalejin Ilimi ta Kano a Sashin Lissafi. Daga baya ya kuma shiga Jami'ar Bayero ta Kano a matsayin Mataimakin Malami a shekarar 1991

Sagir ya zama Mataimakin Shugaban Jami'ar Bayero ta Kano na 11 a cikin shekarata 2020.

https://www.buk.edu.ng/?q=node/314

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]