Sarah Reng Ochekpe

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Sarah Reng Ochekpe
Rayuwa
Haihuwa 4 Oktoba 1961 (62 shekaru)
ƙasa Najeriya
Karatu
Makaranta Jami'ar Ahmadu Bello Digiri a kimiyya : Kimiyyar siyasa
Jami'ar Jos Master of Science (en) Fassara : public administration (en) Fassara
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa
Imani
Jam'iyar siyasa Peoples Democratic Party

Sarah Reng Ochekpe yar siyasa ce a Najeriya, kuma ta fito ne daga Jihar Filato. Ta kasance Ministar Albarkatun Ruwa daga (2011 zuwa 2015).

Kuruciya da ilimi[gyara sashe | gyara masomin]

An haife Ochekpe a ranar 4 ga watan Oktoban 1961, ga dangin Ali Reng Madugben a garin Foron, wani yanki na karamar hukumar Barikin Ladi ta Jihar Plateau. Ta yi digirinta na farko a Kimiyyar Siyasa daga Jami’ar Ahmadu Bello, sannan ta yi digiri na biyu a kan harkokin mulki daga Jami’ar Jos. Har ila yau, tana da digiri na biyu daga Kwalejin Kasuwanci na Aberdeen da Cibiyar Nazarin Aikin Jarida ta Najeriya .[1][2]

Rayuwar ta[gyara sashe | gyara masomin]

Sarah Reng Ochekpe

Ta kasance tana auren Farfesa Nelson Ochekpe daga ƙaramarOhukumar tukpo daga gJihar Benue. Shi farfesa ne a fannin kimiyyar harhada magunguna kuma Mataimakin Shugaban a Jami’ar Jos.[3]

Harkokin siyasa[gyara sashe | gyara masomin]

Sarah Reng Ochekpe

Ochekpe ta rike mukamai da yawa a hukumar kula da wayar da kai ta kasa na (Najeriya), kafin a nada ta minista kenan. A lokacin da take cikin gwamnati, an lura da cewa ta kara imganta atakiansamar da ruwan sha ga 'yan Najeriya zuwa kashi( 0%) sannan kuma ta kirkira gyaran hanyoyin ruwa na roba wadanda suka rage ambaliyar ruwa, sannan ta samar da hanyoyin rage rashin aikin yi, ta hanyar samar da aiki.[4][5][6]A shekara ta (2017), ita da wasu mutane biyu an zarge su da halatta kudaden haram da hada baki da ya kai fam miliyan( 450).[7]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Mrs Sarah Reng Ochekpe".
  2. Adingupu, Charles (December 8, 2012). "The travails of Women Ministers". Vanguard. Retrieved 2018-05-04.
  3. "University of Jos - Governing Council | University of Jos". www.unijos.edu.ng (in Turanci). Archived from the original on 2018-11-07. Retrieved 2018-11-07.
  4. Alli, Yusuf (April 5, 2015). "What becomes of Jonathan's women?". The Nation. Retrieved 2018-05-04.
  5. "Nigeria seeks dam safety training, design, studies, supervision of dam work". January 5, 2015. Archived from the original on 2019-07-02. Retrieved 2018-05-04.
  6. Abutu, Alex (June 26, 2013). "The task of regulating boreholes". Dailytrust. Retrieved 2018-05-04.[permanent dead link]
  7. "Pwanagba, Agabus (February 13, 2018). "Alleged N450m fraud: Court seizes ex-minister Ochekpe's international passport". Dailypost. Retrieved 2018-05-04.