Jump to content

Sule Lamido

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Sule Lamido
gwamnan jihar jigawa

29 Mayu 2007 - 29 Mayu 2015
Ibrahim Saminu Turaki - Badaru Abubakar
Ministan harkan kasan waje Najeriya

1999 - 2003
Ignatius Olisemeka - Oluyemi Adeniji
Rayuwa
HaihuwaBirnin Kudu, 30 ga Augusta, 1948 (78 shekaru)
ƙasaNajeriya
ƘabilaHausawa
Harshen uwaHausa
Karatu
MakarantaKwalejin Gwamnatin, Birnin Kudu
Kwalejin Barewa
HarsunaTuranci
Hausa
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'aɗan siyasa, Mai wanzar da zaman lafiya da minista
Imani
Jam'iyar siyasaPeoples Democratic Party
Sautin Muryar Alhaji Sule Lamido

Sule Lamido (An haife shi a ranar talatin 30 ga watan Augustan shekarar alif ɗari tara da arba,in da takwas miladiyya 1948) ya taɓa zama ministan harkokin wajen Nijeriya daga shekarar 1999 zuwa shekara ta alif dubu biyu da uku 2003[1]. Daga bisani ya nemi takara kuma aka zaɓe shi Gwamnan Jihar Jigawa a watan Afurilun shekarar dubu biyu da bakwai 2007. Dan Jam'iyar People's Democratic Party (PDP) ne, kuma ya nemi zaɓe a takara ta biyu a shekarar 2011. A shekarar 2015 an gurfanar da shi da ‘ya’yansa maza bisa zargin satar kuɗaɗen gwamnati da EFCC ta yi.[2][3][4][5][6]

Matarsa Amina Sule Lamiɗo an haife ta a shekarar 1973 a Hausari Quarters Maiduguri. Ta kasance ma’abociyar addini ce wadda hakan yasa bata ɓoye daga idon duniya ba. Ta yi makarantar Irshad Primary Islamiyya (1980-1986) sannan tayi karatun ƙaramar sikandire a Junior Arabic Secondary School Sumaila (1988-1991).[7]

Sule Lamido ya riƙe muƙamin ministan waje tsakanin 1999-2003. An zaɓe shi a matsayin gwamnan Jihar Jigawa a shekara ta 2007 an kuma sake zabarshi a shekarar 2011 zuwa 2015. sule lamido yayi shekara takwas yana mulkin gwamna a jahar jigawa, ƙarƙashin jam’iyar PDP kuma ya nemi takaran shugaban ƙasa a shekara ta 2019.

  •  Kabir, Hajara Muhammad. Northern women development. [Nigeria]. ISBN 978-978-906-469-4. OCLC 890820657.
  1. https://m.facebook.com/sule.lamido
  2. "How EFCC arrested Lamido, 2 sons". Vanguard News (in Turanci). 2015-07-08. Retrieved 2020-04-01.
  3. "Court grants bail to Lamido, sons". TheCable (in Turanci). 2015-07-14. Retrieved 2020-04-01.
  4. "EFCC re-arraigns Sule Lamido, sons over alleged N1.35bn fraud". News Express Nigeria Website (in Turanci). Archived from the original on 2020-08-07. Retrieved 2020-04-01.
  5. "Corruption: The Story Of Fathers, Sons On Trial". Sahara Reporters. 2017-02-26. Retrieved 2020-04-01.
  6. "EFCC re-arraigns Sule Lamido, sons over alleged N1.35bn fraud - Premium Times Nigeria" (in Turanci). 2018-10-24. Retrieved 2020-04-01.
  7. Kabir, Hajara Muhammad. Northern women development. [Nigeria]. P. 172 ISBN 978-978-906-469-4.