Oluwarotimi Odunayo Akeredolu
![]() | |||||
---|---|---|---|---|---|
![]() | |||||
ga Faburairu, 2017 - ← Olusegun Mimiko
| |||||
Rayuwa | |||||
Cikakken suna | Oluwarotimi Odunayo Akeredolu | ||||
Haihuwa | Owo, 21 ga Yuli, 1956 (66 shekaru) | ||||
ƙasa | Najeriya | ||||
Ƙabila | Yarbawa | ||||
Harshen uwa | Yarbanci | ||||
Ƴan uwa | |||||
Abokiyar zama |
Betty Anyanwu-Akeredolu (en) ![]() | ||||
Karatu | |||||
Makaranta |
Obafemi Awolowo University (en) ![]() Loyola College, Ibadan (en) ![]() | ||||
Harsuna |
Turanci Yarbanci Pidgin na Najeriya | ||||
Sana'a | |||||
Sana'a | Lauya da ɗan/'yar siyasa | ||||
Imani | |||||
Jam'iyar siyasa | All Progressives Congress | ||||
aketi.org |
Oluwarotimi Odunayo Akeredolu, SAN, Anfi saninsa da Rotimi Akeredolu, (an haife shi a 21 ga watan Yuli 1956) Dan Nijeriya ne, Dan'siyasa, kuma lauya, wanda shine Gwamnan Jihar Ondo,[1] Nigeria kuma kwarerre ne a fannin shari'a inda yasamu lakabin Senior Advocate of Nigeria (SAN), kuma yazama Shugaban kungiyar lauyoyin Nijeriya da akafi sani da Nigerian Bar Association a shekarar 2008.[2] Akeredolu tanada daga cikin Managing Partner a Law Firm na Olujinmi & Akeredolu,[3] wani Law Firm ya hadakai da Chief Akin Olujinmi suka kirkira, tsohon Attorney General ne kuma Ministan shari'a a Nigeria.
Anazarci[gyara sashe | gyara masomin]
- ↑ "Breaking Ondo decides Inec officially declares Rotimi Akeredolu Governor elect". www.premiumtimesng.com. Retrieved 27 November 2016.
- ↑ "Nigerian Bar". www.nigerianbar.org. Retrieved 27 November 2016.
- ↑ "Olujinmi Akeredolu". Retrieved 27 November 2016.