Ummarun Dallaje
![]() | |
---|---|
Rayuwa | |
ƙasa | Najeriya |
Sana'a | |
Imani | |
Addini | Musulunci |
Sarkin Musulmin katsina mujahidi malam ummarun Dallaje, wakilin sarkin Musulmi na baki daya na usmanu Dan fodio, yayi jihadi a karkashin tutan mujaddadi usmanu Dan fodio ne a shekarar ta 1807, ya rasu a shekarar 1835, Allah ya jikanshi da rahma amin, shine sarkin Dallazawa na farko.[1] sakamakon jihadin da yayi a jihar Katsina ya fatattaki sarkin katsina Magaji Haladu, yayan shi da jikokin shi sun mulki katsina har zuwa lokacin turawan mulkin mallaka jihar katsina a shekara ta 1903 karkashen jagorancin lord lugard, an tumbuke sarkin katsina Abubakar a shekara ta 1905 aka sa sarki Yaro dan Musa shima aka tumbuke shi aka sa sarki Muhammad Dikko a shekara ta 1906 har zuwa mutuwan shi a shekarar ta 1944 wanda shi basullube ne, Allah ya jikansu duka da rahma amin.
Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]
- ↑ Fari, Abubakar A. (2016-12-30). "Who is who in Katsina?". Daily Trust (in Turanci). Retrieved 2020-10-09.