Gasar Zakarun Wasanni ta Gabas da Tsakiyar Afirka

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Gasar Zakarun Wasanni ta Gabas da Tsakiyar Afirka
championship (en) Fassara
Bayanai
Wasa Wasannin Motsa Jiki

Gasar Zakarun Wasanni ta Gabas da Tsakiyar Afirka (EAAR) , wanda kuma ake kira Gasar Zamarun Wasanki ta Gabashin Afirka, gasa ce ta motsa jiki da filin wasa ga ƙananan ƴan wasa a Gabashin Afirka da Afirka ta Tsakiya.[1]

An gudanar da gasar a karo na farko a Filin wasa na Amaan, Zanzibar a shekarar 2013. Daga nan ne Dar es Salaam, Tanzania ta shirya su a shekarar 2016.[2] Sun kunshi ƴan wasa daga ƙasashenKenya, Uganda, Rwanda, Somaliya, Eritrea, Sudan, Habasha, Djibouti, Tanzania, da Zanzibar.[1][3]

'Yan wasan Kenya sun lashe lambobin zinare 10 a Gasar Cin Kofin 2016. [4]

Bayanan da aka ambata[gyara sashe | gyara masomin]

  1. 1.0 1.1 "Tanzania to host East, Central Africa athletics championship". Cite error: Invalid <ref> tag; name "thecitizen" defined multiple times with different content
  2. "Kenyan juniors top the field in Tanzania".
  3. "Dar to host EA junior athletics tourney, but..."
  4. "Kenyan junior athletes emerge best in Dar".