Gasar Zakarun Wasanni ta Gabas da Tsakiyar Afirka
Gasar Zakarun Wasanni ta Gabas da Tsakiyar Afirka | |
---|---|
championship (en) | |
Bayanai | |
Wasa | Wasannin Motsa Jiki |
Gasar Zakarun Wasanni ta Gabas da Tsakiyar Afirka (EAAR) , wanda kuma ake kira Gasar Zamarun Wasanki ta Gabashin Afirka, gasa ce ta motsa jiki da filin wasa ga ƙananan ƴan wasa a Gabashin Afirka da Afirka ta Tsakiya.[1]
An gudanar da gasar a karo na farko a Filin wasa na Amaan, Zanzibar a shekarar 2013. Daga nan ne Dar es Salaam, Tanzania ta shirya su a shekarar 2016.[2] Sun kunshi ƴan wasa daga ƙasashenKenya, Uganda, Rwanda, Somaliya, Eritrea, Sudan, Habasha, Djibouti, Tanzania, da Zanzibar.[1][3]
'Yan wasan Kenya sun lashe lambobin zinare 10 a Gasar Cin Kofin 2016. [4]
Bayanan da aka ambata[gyara sashe | gyara masomin]
- ↑ 1.0 1.1 "Tanzania to host East, Central Africa athletics championship". Cite error: Invalid
<ref>
tag; name "thecitizen" defined multiple times with different content - ↑ "Kenyan juniors top the field in Tanzania".
- ↑ "Dar to host EA junior athletics tourney, but..."
- ↑ "Kenyan junior athletes emerge best in Dar".