Kabiru Gombe
Jump to navigation
Jump to search
![]() | |
---|---|
Rayuwa | |
Haihuwa | Yamaltu/Deba, |
ƙasa | Najeriya |
ƙungiyar ƙabila | Hausawa |
Harshen uwa | Hausa |
Karatu | |
Harsuna |
Hausa Larabci |
Sana'a | |
Sana'a | Malamin addini |
Jagoranci | Salafiyya |
Imani | |
Addini | Musulunci |
Muhammad Kabiru Haruna Gombe malamin addinin musuluncin ne a Najeriya. An haife shi ne a cikin garin Kuri, Yamaltu / Deba a cikin jihar Gombe . Shi ne babban Sakatare na kungiyar Jama'atu Izalatul Bidi'ah wa Ikamatus Sunnah reshan jihar kaduna . Yana yin tafsirin watan Ramadan da na Da'awah a wurare daban daban a fadin Najeriya dama wajan ta.