Kayode Fayemi
![]() | |||||||
---|---|---|---|---|---|---|---|
![]() | |||||||
16 Oktoba 2018 - 16 Oktoba 2022 ← Ayodele Fayose - Ɗan Siyasar Najeriya →
11 Nuwamba, 2015 - 30 Mayu 2018 ← Musa Mohammed Sada - Abubakar Bawa Bwari (en) ![]()
15 Oktoba 2010 - 16 Oktoba 2014 ← Olusegun Oni (en) ![]() | |||||||
Rayuwa | |||||||
Cikakken suna | John Olukayode Fayemi | ||||||
Haihuwa | Ibadan, 9 ga Faburairu, 1965 (58 shekaru) | ||||||
ƙasa | Najeriya | ||||||
Ƙabila | Yarbawa | ||||||
Harshen uwa | Yarbanci | ||||||
Ƴan uwa | |||||||
Abokiyar zama | Bisi Adeleye-Fayemi | ||||||
Karatu | |||||||
Makaranta |
Jami'ar Lagos Jami'ar Obafemi Awolowo King's College London (en) ![]() Christ's School Ado Ekiti (en) ![]() | ||||||
Harsuna |
Turanci Yarbanci Pidgin na Najeriya | ||||||
Sana'a | |||||||
Sana'a | ɗan siyasa | ||||||
Employers |
Jami'ar Ibadan National Defense University (en) ![]() | ||||||
Imani | |||||||
Jam'iyar siyasa |
Action Congress of Nigeria (en) ![]() |
John Olukayode Fayemi, (An haifeshi ranar 16 ga watan oktoba, 1965) ɗan karamar hukumar Oye ne a jihar Ekiti, shi ne gwamna a Jihar Ekiti a Nigeria. Ya taba yin gwamna a Jihar tun daga shekara ta 2010 zuwa 2014. Ya sauka daga mukaminsa na ministan ma'adinai da cigaba wato "Minister of Solid Minerals Development" a ranar (30) ga watan mayu, a shekara ta (2018 ) domin ya tsaya takarar gwamna a karo na biyu, inda aka zabe shi ya zama gwamna. [1]
Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]
- ↑ Sahara Reporter (30 May 2018). "Fayemi resigns, Minister focus defeating Fayose". Sahara reporters.
Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.