Rufaida Umar Ibrahim

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Rufaida Umar Ibrahim
Rayuwa
Haihuwa Kano, 16 ga Janairu, 1995 (29 shekaru)
ƙasa Najeriya
Harshen uwa Gobir
Fillanci
Karatu
Makaranta Federal College of Education, Kano
Harsuna Turanci
Hausa
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a marubuci
Kyaututtuka

Rufaida Umar Ibrahim (Shekarar haihuwa; An haife ta a ranar 16 ga watan Janairun shekara ta alif 1995) fitacciyar marubuciyar harshen Hausa ce kuma mawallafiyar littattafai daga birnin Kano cikin Jihar Kano a arewa maso yammacin Najeriya. Tauraruwarta ta fara haskawa ne a shekarar 2020 bayan ta lashe manyan gasannin gajerun labarai da manyan kafafen watsa labarai suka sanya ciki harda gasar gajerun labarai ta BBC Hausa inda ta zo a matsayin ta 3 a Hikayata na shekarar 2020.[1] Ita ce kuma ta zamo gwarzuwar gasar Aminiya Trust a matsayin ta 1 wadda kamfanin jarida na Aminiya suka ɗauki nauyi a shekarar 2020. Wannan yasa ake yi mata kallon marubuciyar Hausa da babu kamarta a wannan lokaci. [2]

Tarihin Rayuwa[gyara sashe | gyara masomin]

Karatu[gyara sashe | gyara masomin]

Harkar Rubutu[gyara sashe | gyara masomin]

Ayyuka[gyara sashe | gyara masomin]

Lambobin Yabo[gyara sashe | gyara masomin]

Shahara[gyara sashe | gyara masomin]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]