Daurama

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Daurama
Rayuwa
ƙasa Najeriya
Harshen uwa Hausa
Mutuwa Daura
Ƴan uwa
Abokiyar zama Bayajidda
Yare Kabara (en) Fassara
Karatu
Harsuna Turanci
Hausa
Pidgin na Najeriya
Sana'a

Daurama ko Magajiya Daurama (c. 9th century) ta kasance mai mulkin mutanen Hausa wacce ita ce ta kasance Kabara ta ƙarshe a tarihin Daura ana ce mata Kabaran Daura. Masu bada labaran gargajiya suna tunata ne a matsayin sarauniya, uwa ta daular Hausawa dake Arewacin Najeriya a yankin Nijar (ƙasa) da kuma Najeriya. Labarin Magajiya Daurama ana bayar dashi ne a labaran jaruntuka na jarumi Bayajidda.

Magajiya Daurama tayi mulki a garin da ake ƙira ko ake cema Daura, bayantane aka saka ma garin sunanta, wanda yanxun daura masarautane mai zaman kansa a jihar Katsina, Najeriya. Tsohon Birni ne a asalin babban birnin masarautan bayan da daurama ta ɗauke shi daga garin ta maida shi daura. wanda aka sama garin sunanta. [1]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. Odiaua, Ishanlosa (2011). "Earth Building Culture in Daura, Nigeria". Terra 2008: Actes de la 10ème Conférence Internationale Sur L'étude Et la Conservation Du Patrimoine Bâti en Terre, Bamako, Mali, 1-5 Février 2008. Getty Publications. p. 120. ISBN 9781606060438.