Daurama

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Daurama
Rayuwa
ƙasa Najeriya
Harshen uwa Hausa
Mutuwa Daura
Ƴan uwa
Abokiyar zama Bayajidda
Yare Kabara (en) Fassara
Karatu
Harsuna Turanci
Hausa
Pidgin na Najeriya
Sana'a

Daurama ko Magajiya Daurama (c.9th century) ta kasance mai mulkin mutanen Hausa wacce ita ce ta kasance Kabara ta ƙarshe a tarihin Daura ana ce mata Kabaran Daura. Masu bada labaran gargajiya suna tunata ne a matsayin Sarauniya ne, Uwa ta Daular Hausawa dake Arewacin Najeriya a yankin Nijar (kasa) da kuma Najeriya. Labarin Magajiya Daurama ana bayar da shi ne a labaran jarumtaka na jarumi Bayajidda.

Magajiya Daurama tayi mulki a garin da ake kira ko ake cewa Daura.

An saka wa garin sunanta, wanda yanzun Daura masarauta ce mai zaman kanta a Jihar Katsina, Najeriya. Tsohon birni ne a asalin babban birnin masarautar bayan da Daurama ta ɗauke shi daga garin ta mai da shi sabon birnin Daura, wanda aka sama garin sunanta.[1]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. Odiaua, Ishanlosa (2011). "Earth Building Culture in Daura, Nigeria". Terra 2008: Actes de la 10ème Conférence Internationale Sur L'étude Et la Conservation Du Patrimoine Bâti en Terre, Bamako, Mali, 1-5 Février 2008. Getty Publications. p. 120. ISBN 9781606060438.